
Ahmad Yusuf
9456 articles published since 01 Mar 2021
9456 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnan Kebbi, Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu ya ragewa ma'aikata lokacin aiki domin su sami isasshen lokacin zuwa tafsir da yin wasu ibadun a watan Ramadan.
Sanata Natasha Akpoti, dakatacciyar sanatar Kogi ta Tsakiya ta yabi Kayode Fayemi da ya fito ya karyata zargin da wani sanata ya mata na cin zarafi jiya Laraba.
Rigima tsakanin Majalisar dokokin jihar Ribas da ɓangaren gwamnati ta kara tsanani, ƴan tsagin Wike na shirin dawo da yunƙurinsu na tsige Gwamna Fubara.
Kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawan Najeriya ta ba da shawarin dakatar da Sanatar Kogi ta Tsakiya na tsawon watanni 6 kan zargin Sanata Godswill Akpabio.
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Laolu Akande ya bayyana damuwarsa kan yadda ake neman yi wa sanata Natasha taron dangi don ta zargi Akpabio.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo ya bayyana cewa bokaye da malaman tsibbu ke yaudarar matasa da sunan kariya don su aikata miyagun laifuka.
Masu ruwa da tsaki daga mazaɓar Kogi ta Tsakiya sun barranta kansu da abubuwan da ke faruwa tsakanin Sanata Natasha da shugaban Majalisar dattawa, Akpabio.
Akalla mutum 1 aka tabbatar ya mutu da faɗa ya ɓarke tsakanin mutanen gari da makiyaya, waɗanda suka suka yi ƙoƙarin shayar da shanunsu ruwan da mutane ke sha.
Masana harkokin tattalin arziki sun yi hasashen cewa za a iya ƙara samun sauƙi a farashin litar mai idan gangar ɗanyen mai ta ci gaba da sauka a kasuwannin duniya.
Ahmad Yusuf
Samu kari