Ahmad Yusuf
10074 articles published since 01 Mar 2021
10074 articles published since 01 Mar 2021
Bayan kwanaki da rasuwarsa, an yi jana'izar fitaccen ɗan kasuwar nan, Alhaji Aminu Ɗantata a birnin Madina, manyan mutane daga ciki da wajen Najeriya sun halarta.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Alhaji Hashimu Dungurawa ya bayyana cewa babu wani shiri da Kwankwaso ke yi na komawa APC, jita jita ce kawai ake.yaɗawa.
Rahotanni sun nuna cewa an matsar da jana'izar marigayi Alhaji Aminu Ɗantata daga lokacin sallar la'asar zuwa bayan Magriba a masallacin Annabi SAW da ke Madina.
Wani jigo a Kwankwasiyya, Yusuf Sharaɗa ya bayyana cewa APC na nemam jawo kwankwaso ne ba don komai ba sai don ta samu nasarar lashe Kano a zaben 2027.
A karon farko bayan fara rigimar sarautar Kano, sarakunan da ke hamayya da juma, Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II za su haɗu a birnin Madinah.
Tsohon mai magana da yawun PDP na ƙasa, Kola Ologbondiyan, ya bayyana cewa ba rikicin jam'iyya ne dalilin sauya sheƙar wasu gwamnonu ba, dole ce.
Mai magana da yawun NNPP na ƙasa ya bayyana cewa akwao ƴan APC da dama da ke son ganin Tinubu ya ɗauki Kwankwaso a matsayin abokin takara a zaɓen 2027.
Matatar man hamshakin ɗan kasuwa, Aliko Ɗangote ta rage farashin fetur a karon farko bayan gangar mai ta sauka sakamakon tsagaita wuta tsakanin Isra'ila da Iran.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana shirinta na gudanar da taron kwamitin zartarwa watau NEC a ranar 24 ga watan Yuni, 2025, za a zabi magajim Ganduje.
Ahmad Yusuf
Samu kari