- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Kakakin kungiyar dattawan Arewacin Najeriya watau Northern Elders Forum, Datti Baba Ahmed, ya bayyana babban dalilin da yasa basu sanar da wanda zasuyi ba.
Dan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam'iyyar ADP bai halarci wajen muhawarar yan takarar gwamnan jihar Kaduna da kafar yadda labarai ta BBC Hausa ta shirya
Shugaba Muhammadu Buhari yace gwamnatinsa ta kashe sama da naira dala biliyan guda wajen yaki da yan ta'addan Boko Haram a yankin arewa maso gabashin Nigeria
Gwamnonin Nigeria karkashin jagorancin gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Na neman gwamnan baban bankin kasa CBN, dan =a masa wasu tambayoyi da zasuyi
Yau kamar kullum, shugaba Muhammadu Buhari ya sake samun lambar yabo na wanzar da zaman lafiya da karfafa ta a Najeriya da kuma nahiyar Afrika gaba dayanta.
Shugaban majalissar wakilan Nigeria ya gargadi yan majalissar kan yadda suka nbar aikin majalissar suka koma yawon yakin neman zabe a jihohinsu da yankunansu
mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa ajam'iyyar PDP, Sen Dino Malaye yace takarewa Tinubu sabida ya samu matsala a yankinsa
Kusan yan jarida shahrarru kuma kwararru goma sun yi murabus daga gidan jaridar sashen Hausa na BBC tsakanin watan Disamba da yanzu kuma suka koma TRT Hausa.
Shugaban kasa Gambia, Adama Barrow, ya sanar da mutuwar mataimakin shugaban kasa Gambia, Badara Alieou Joof, bayan gajeriuwar jinyan da yayi a kasar Indiya.
AbdulRahman Rashida
Samu kari