- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Shugaban majalissar wakilan Nigeria ya gargadi yan majalissar kan yadda suka nbar aikin majalissar suka koma yawon yakin neman zabe a jihohinsu da yankunansu
mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa ajam'iyyar PDP, Sen Dino Malaye yace takarewa Tinubu sabida ya samu matsala a yankinsa
Kusan yan jarida shahrarru kuma kwararru goma sun yi murabus daga gidan jaridar sashen Hausa na BBC tsakanin watan Disamba da yanzu kuma suka koma TRT Hausa.
Dakin Gari tsohon gwamnan jihar Kebbi yace jam'iyyar APC, ce zata kara darewa gwamnan jihar kebbi a zabe mai zuwa sabida yadda yan jihar suka karbi jam'iyyar
Wani sabin ango a jihar Kano, Hamza Bala ya bayyana cewa sam ba zai yarda ba bayan fasawa Amaryarsa ido yayin shagalin bikinta a unguwar Kwalajawa na jihar.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya nada shahrarrun yan jarida a Arewa, Mahmud Jega, da Abdulaziz Abdulaziz matsayin manyan masu magana da yawunsa na yankin Arewa.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, zai yi tafiya kasar Mauritania ranar Litnin domin halartan taron shugabannin kasashen nahiyar Afrika kan zaman lafiya.
An tseraratar da wasu karin fasinjoji goma sha nbiyu da akai garkuwa dasu a tashar jirgin kasan Edo, a shekarar data gabata, yayin da suke kokarin hawa jirgin
Gwamnatin kasar Sin ta bayyana adadin mutanen da cutar Korona tayi sanadiyar halakarsu cikin makonni biyar da suka gabata tskanin watan Disamba 2022 da Jan.
AbdulRahman Rashida
Samu kari