- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Yan takarar shugaban kasa a Nigeria sun bazama neman kuri'un yan yankin arewa maso yammacin Nigeria, domin sune suke da rinjayen kuri'u mafi yawa a kasar..
Dan takarar gwamnan jihar Kano a APC, Nasiru Yusuf gawuna yace shi baiga wata rashawa ko cin hanci da ake fada akwai a gwamnati ba, kamar yadda wasu suke fada
Labarin dake shigowa da duminsa na nuna cewa wasu gungun yan bindiga kimanin hamsin sun kai mumunan hari gidan shahrarren dan siyasa, Ikenga Imo Ugochinyere
Dan takaran shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyyar African Democratic COngress ADC, Dumelu Kachikwu, ya bayyana cewa ya kamu da sabon nauyin Korona.
Jaridar Kafar Internet ta Legit.ng ingilishi ce ta gano wani bidiyo na wani wanda ya sawa kansa suna baban komadi sanye da kayan mata har da goyo ma a bayansa
Kotun koli mai zamanta a Abuja ta yanke hukuncin karshe kan karar da dan takarar gwamna na fidda gwani na APC, Farouk Adamu ya shigar kan Mataimaki Umar Namadi.
Dan Takarar Shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu yace batun tsadar rayuwa, matsalar mai da dai sauransu sunzo karshe ana zabarsa a shugaban kasa
Shugaban Najeriya, Janar Muhammadu Buhari (Mai Murabus) ya yi jawabi takaitacce a taron kamfen jam'iyyarsa ta APC da ya gudana yau a Damaturu, jihar Yobe.,
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira babban masallacin birnin tarayya Abuja don halartan daurin auren diyar marigayi Abba Kyari, da aka yi ranar Juma'a, 13 ga wata.
AbdulRahman Rashida
Samu kari