- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Dan Takarar Shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu yace batun tsadar rayuwa, matsalar mai da dai sauransu sunzo karshe ana zabarsa a shugaban kasa
Shugaban Najeriya, Janar Muhammadu Buhari (Mai Murabus) ya yi jawabi takaitacce a taron kamfen jam'iyyarsa ta APC da ya gudana yau a Damaturu, jihar Yobe.,
Kotun kolin Najeriya a yau Juma'a ta yanke hukuncin karshe kan yunkurin iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha, na hana binciken kudi kansu.
Ministan shugaba Buhari Lai Muhammadu Yace yan adawa da makiya ne kawai zasu ce gwamnatin shugaba Buhari batai komai ba, amma yace shugaba Buhari yayi aiki
Matasan jam'iyyar APC na yankin arewa maso gabasa ne suka zargin dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar APC da yin watsi da su bayan an zabeshi.
Shelikwatar rundunar tsaron Nigeria ta sanar da kamawa tare da kashe gugun yan ta'adda hadi da kama makamansu masu tarin yawa a yakin da take dasu a fadin Kasar
Jam'iyyar Labour Party na yan kwadago ta samu babban karuwa a jihar Kaduna inda yan majalisa biyu suka sauya sheka daga jam'iyyar All Progressives COngress APC.
Hukumar yan sanda a jihar Plateau ta bayyana faston da yayi karyan an yi garkuwa da shi har sau biyu don mabiya su biya masa kudin fansa ya fito ya yi magana.
Ana saura kwanaki 10 karewar wa'adin da ta sanya, hukumar zabe ta INEC ta karawa yan Najeriya kwanaki takwas zuwa karshen watasu garzaya su karbi katunansu.
AbdulRahman Rashida
Samu kari