Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janal Lucky Irabor, ya ce tsofaffin kayan aiki da karfin soja kadai ba za su iya kawar da matsalolin tsaro kamar fashi.
Rahoton dake shigo mana da duminsa daga kasar Saudiyya na nuna cewa ba'a ga jinjirin watan Zhul-Hijja 1442 ba a fadin kasar. Haramain Sharifain ta ruwaito.
Akalla mutum arba'in da biyu tsagerun yan bindiga suk hallaka yayinda suka kai hari kauyuka biyar a karamar hukumar Maradun, a jihar Zamfara da daren Alhamis.
A ranar Alhamis din da ta gabata ne Ofishin Binciken Hadura, ya ce rahoton farko na musabbabin hatsarin jirgin saman soja wanda Babban Hafsan Sojan Kasa, Laftan
An yi hasashen cewa muddin ba a yi wani abin a zo a gani ba wajen shawo kan matsalar kwaya da ake samu a yanzu, kashi 70 cikin 100 na mutanen Jihar Kano ka iya.
Za'a fita neman jinjirin watan Zhul-Hijja a kasar Saudiyya ranar Juma'a, 29 ga Dhul Qa'adah 1442 bisa kalandan Ummul Qura, wanda yayi daidai da ranar 9 ga Yuli.
An sako dalibai shida da malamai biyu da yan bindiga suka sace a kwalejin fasahar Nuhu Bamalli dake Zariya jihar Kaduna kwanakin baya. ChannelsTV ta rahoto cewa
Wani rahoton Nigerian Tribune ya nuna cewa akalla fursunoni hudu dake gidan yarin Jos, jihar Pleateau sun gudu, an nemesu an rasa. Wata majiya ta bayyanawa mane
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya amince da nadin Mahmoud Balarabe a matsayin mukaddashin shugaban hukumar yaki da rashawan jihar Kano watau PCACC.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari