Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, da magabacinsa Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso sun hadu bayan shekara da shekaru, rahoton jaridar DailyNigerian.
Kakakin kungiyar dattawan Arewacin Najeriya, Dakta Hakeem Baba-Ahmad, ya bayyana cewa Arewa ce tafi shan wahala sakamakon gazawar gwamnatin shugaba Buhari.
Gwoza LGA, jihar Borno - Yan ta'addan Boko Haram dama da mutum 100 tare da iyalansu sun mika wuya ga hukumar Sojojin Najeriya a jihar Borno, rahoton DailyTrust.
Yan ta'addan Boko Haram da ISWAP sun karkashe juna yayin rikicin da ya barke tsakaninsu a Arewacin Abadam, jihar Borno lokacin da wasu ke kokarin mika wuya.
Garin Jos a ranar Laraba babu lafiya sakamakon kisan mutane kimanin 35 da wasu yan tada zaune tsaye suka yi a garin Yelwa Zangam, karamar hukumar Jos ta Arewa.
Wata budurwa yar kasar Ukraine mai suna, Anastasiia Pokreshchuk, ta shiga jerin mata masu manyan labba a duniya bayan Likitoci sun yi mata aikin Tiyata. Daily.
Gwamnan jihar Plateau, Simon Bako Lalong, ya sake saka dokar ta ta baci a karamar hukumar Jos ta Arewa sakamakon kisan mutune da kone-kone a garin Yelwa Zangam.
Tsohon Sojan Ruwa, Commodore Kunle Olawunmi, a ranar Laraba ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ta san wadanda ke daukan nauyin yan ta'addan Boko Haram da suka.
Duk da rahotannin cewa ya mutu, rahotanni daga iyalan Manjo Dantong da aka sace sun bayyanawa FIJ cewa kawo karfe 10 na daren jiya yana nan da ransa bai mutu ba
Abdul Rahman Rashid
Samu kari