Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Kungiyar Likitocin Najeriya NMA da kungiyar ma'aikatar kiwon lafiya karkashin gamayyar ma'aikatan asibiti (JOHESU) sun yi martani kan shirin wajabtawa yan Najer
Mataimakin shugaban kungiyar kwadagon Najeriya NLC, Joe Ajaero, ranar Talata ya yi kira ga gwamnatin tarayya kada ta sake ta kara farashin kudin wutan lantarki.
Masu hannun jari a kamfanin Simintin Dangote sun yi rashin kudadensu na kimanin N112.46 billion.Hakazalika arzikin hamshakin mai kudin Najeriya, Aliko Dangote.
Oyo - Gamayyar yakin samun inganci da saukin farashin wutan lantarki watau CARE, shiyyar jihar Oyo, ta yi Alla-wadai da karin farashin wuta da hukumar NERC tayi
Gwamnatin tarayya na shawarar hukunta yan Najeriyan da suka ki yarda a yi musu allurar rigalafin COVID-19. Diraktan hukumar kiwon lafiya na kananan asibitoci.
Tsohon Sojan Najeriya, Commodore Kunle Olawunmi (mai ritaya), ya dira ofishin hukumar leken asirin Soji (DIA) dake Abuja bayan gwamnati ta alanta nemansa ruwa.
Mataimakin shugaban kwalejin noma, kimiyya da fasaha dake garin Lafiya, jihar Nasarawa, Peter Aboki, ya shigar da tsohon kwamishanan noman jihar, Alanana Otaki.
Gwamnan jihar Katsina, Rt Hon Aminu Bello Masari, ya kafa wasu sabbin dokoki goma domin shawo kan matsalar tsaron da ta addabi jihar sama da shekaru biyu yanzu.
Shehun Borno, Abubakar El-Kanemi, a ranar Litnin, ya ce mutan jihar Borno sun yi sa'an samun Shugaba Muhammadu Buhari matsayin shugaban kasa saboda gwamnatinsa.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari