Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid

Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng

4129 articles published since 17 May 2019

Author's articles

An damke wata mata ta sace dan jaririn wata hudu
Breaking
An damke wata mata ta sace dan jaririn wata hudu
Labarai

Hukumar yan sandan jihar Ogun ta damke wata mata mai suna Falilat Olatunji da laifin satar jariri dan wata hudu a jihar. A cewar kakakin hukumar yan sandan jihar, DSP Abimbola Oyeyemi, an damke matar ne bayan wani makwabcinta ya

Masu zafi

Masu tashe

Manyan labarai