Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Mazauna kauyukan dake kan titin Damaturu zuwa Maiduguri sun bayyana cewa yan Boko Haram na kawo musu hari kulli yaumin amma jami'an Sojojin Najeriya sun daina basu tsaro
Wata babbar kotun jihar dake zamanta a Maiduguri, birnin jihar Borno, ta bada umurnin garkame Aisha Wakil wacce aka fi sani da 'Mama Boko Haram, a gidan gyara hali a ranar Litinin, 20 ga Junairiu, 2020.
Bayan hutun rabin lokacin kimanin sa'o'i hudu da aka dauka Kotun kolin Najeriya a yau Litinin ga watan Junairu, 2020, alkalai masu shari'a sun tabbatar da Simon Bako Lalong matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Plateau.
Yan jam'iyyar People Democratic Party (PDP) da masoya gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, sun barke da murna da shewa a jihar Sokoto bayan kotun koli ta yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar.
Kamar yadda tayi kan karar jihar Kano, kotun kolin Najeriya ta tabbatar da Hanarabul Aminu Waziri Tambuwal matsayin gwamnan jihar Sokoto
Labari kai tsaye daga kotun kolin Najeriya dake Abuja da nuna cewa Kotun Kolin Najeriya ta yi watsi karar Abba Kabir Yusuf, ta tabbartwa Ganduje kujerarsa.
Rundunar sojin 1 Div sun damke wani mutumi dan shekara 50 mai suna, Ahmadu Mohammed, wanda ake zargi da safarar makamai kuma an samu bindigogi 10 a hannunsa. Daily Trust ta
Kungiyar yan ta'adda a Sudan, Jama'atu Ansarul Muslimeen, ta dau alhakin harin da aka kaiwa mai martaba sarkin Potiskum, Alhaji Umaru Bubaram, a hanyar Kaduna zuwa Zariya.
An garzaya da wani babban hafsan Soja, Laftana Kanar RU Mairiga, asibiti bayan wasu yan bindgia sun bude masa wuta a hanyar Kaduna zuwa Zariya. Premium Times ta ruwaito.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari