Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
An samu karin mutane tara masu dauke da cuta mai toshe numfashi watau Coronavirus da suka samu sauki da lafiya bayan kwashe kwanaki suna jinya a jihar Legas.
Duk irin kai ruwa rana da hukumomin lafiya ke yi domin hana yaduwar annobar cutar coronavirus a Najeriya, cutar tamkar wutar daji na ci gaba da bazuwa a kasar.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya mika kokon barar neman tallafin kudi da kuma kayan agaji daga gwamnati domin dakile bazuwar corona a jihar da ke Arewacin Najeriya.
Labarin dake shigo mana da duminsa na nuna cewa ana gobara a ofishin babban bankin Najeriya CBN, reshen Jos, jihar Plateau a ranar Talata, 21 ga Afrilu, 2020.
Tabbas mutane 170,226 ne suka riga mu gidan gaskiya a fadin duniya a sanadiyar kamuwa da cutar coronavirus wadda ta zamto ruwan daren da ya dugunzuma al'ummomi.
A baya-bayan nan an yi ta zargin cewa sabuwar fasahar shiga yanar gizo ta 5G na da babbar alaka da bullar cutar coronavirus wadda ta zamto annoba a duniya.
Ana ganin cewa muddin aka ci gaba da tafiya a haka al'ummomi da dama za su yi bore da zai haifar da rushewar kasashe saboda dokar da babu shakka ta hana sakewa.
Wani mara lafiya dan shekara 45 a duniy wanda ya dawo Najeriya daga kasar Indiya ya kwanta dama a jihar Legas bayan fama da cutar Coronavirus na tsawon makonni.
Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya NCDC ta sanar da cewa an samu karin mutane 38 da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriya a ranar Lahad
Abdul Rahman Rashid
Samu kari