Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Wani babban lauya a Najeriya, Femi Falana, ya shawarci gwamnati da ta gudanar da bincike a kan mutuwar shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Abba Kyari.
Gwamnatin Kano ta dauki wannan mataki a ci gaba da yunkurin da take yi na dakile yaduwar cutar coronavirus, wadda ta bulla a jihar makonni kadan da suka gabata.
Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya NCDC ta sanar da cewa an samu karin mutane 86 da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriya a ranar Lahad
Hukumar Lafiya ta Duniya, ta yi nazari gami da hangen nesa a kan yiwuwar nan gaba Afirka ka iya zama cibiyar cutar coronavirus, wadda ta yiwa duniya kawanya.
Kusoshin gwamnati a Najeriya sun fara tumke damarar yadda za a rarraba hasken lantarki ga 'yan kasar kyauta har na tsawon watanni biyu domin kawo masu sauki.
A yayin da cutar covid-19 ta zamto ruwan dare a fadin duniya, masana kimiyya a kasar Australia sun ce sun gano yadda garkuwa jiki ke tasiri wajen yakar cutar.
Gwamnatin jiihar Kaduna ta sanar da sallamar masu cutar Coronavirus uku dake jinya a jihar bayan an tabbatar da cewa sun samu sauki kuma sun barranta daga cutar
Duk da karancin ilimi na zamani sakamakon daina zuwa makaranta da ta yi tun tuna da shekaru 16, June ta yi fice a fannin daukar hoton kwayoyin cutar virus.
An zargin gwamnati ta aikata ba daidai ba yayin da ta bari jirage daga kasashen da annobar cutar coronavirus ta barke su ke ci gaba da shige-da-fice a Najeriya.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari