Abdul Rahman Rashid
4129 articles published since 17 May 2019
4129 articles published since 17 May 2019
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, ya siffanta shugabannin kungiyar kwadago, NLC, da suka shirya yajin aiki da zanga-zanga kan sallamar ma'aikata.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya alanta neman shugaban kungiyar kwadagon Najeriya NLC, Kwamred Ayuba Wabba, da sauran shugabannin da suka shiga jihar.
Kungiyar gwamnonin Najeriya NGF a ranar Litinin ta mika kokon baranta ga kungiyar kwadagon Najeriya NLC ta tayi hakuri ta tattauna da gwamnatin jihar Kaduna.
Ma'aikatar harkokin cikin gida na kasar Afrika ta kudu ta sanar da cewa tana shirin kafa sabuwar dokar halastawa mata auren namiji fiye da daya kamar yadda maza
An amince a sha shisha a wuraren shan gahawa a Saudiyya daga ranar Litinin yayin da ake sassauta dokar kullen korona a ƙasar. Bayan shekara guda, Saudiyya ta fa
Kasar Isra'ila ta kai hari gidan benen da ofishin gidan jaridar AlJazeera, AP da wasu kamfanonin jaridar ke ciki a birnin Gaza, kasar Falasdin a ranar Asabar.
Akalla Falasdinawa 137 ne suka rasa rayukansu - ciki akwai kananan yara 36 - a hare-haren da Isra'ila ke kaiwa kuma kimanin mutum 1000 sun jigata suna jinya.
Kasar Amurka ta bayyana damuwarta kan yadda kotuna a Najeriya ke cigaba da hukunci masu laifin batanci ga Annabi, ta hanyar jefasu kurkuku da yanke musu hukunci
Fadar shugaban kasa ta alanta cewa mutumin da hukumar yaki da rashawa ta ICPC ke yiwa zargin badakalar $65m ba surukin shugaba Buhari bane kamar yadda ake yadaw
Abdul Rahman Rashid
Samu kari