Jihar Zamfara
Jam’iyyar APC ta wanke Ministan Tsaro Bello Matawalle daga zargin kama Saleem Abubakar, tana jaddada mahimmancin bincike kan lamarin tsaron Najeriya.
Gwamnatin Zamfara ta nemi Shugaba Tinubu ya shiga tsakani yayin da take zargin jami'ai daga ofishin Nuhu Ribadu sun 'sace' wani hadimin gwamna, Saleem Abubakar.
Jami'an tsaro sun yi arangama da 'yan bindiga a jihar Zamfara. Jami'an tsaron sun samu nasarar ragargazar 'yan bindigan tare da ceto mutanen da suka sace.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta ƙaddamar da hare-haren sama masu ƙarfi a Zamfara, lamarin da ya tarwatsa manyan sansanonin ‘yan bindiga.
Gwamnonin jihohin Arewacin Najeriya akalla guda biyar ne suka kaddamar da jami'an tsaro domin kakkabe masifar yan bindiga da suka addabi al'ummominsu.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun kashe tsageru masu yawa tare da lalata sansanin 'yan bindiga.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara wa malamai da limamai sama da 11,000 da ake biyansu a kowane wata a jihar.
Wasu bama-bamai da ake zargin 'yan bindiga sun yi sanadiyyar hallaka mutane a jihar Zamfara. Bama-baman sun tashi ne lokacin da matafiya ke tafiya a motoci.
Mambobi 6 na majalisar dokokin Zamfara sun sauya sheka daga PDP zuwa APC, saboda rikice-rikicen cikin gida da dakatar da su da majalisa ta yi ba bisa ƙa'ida ba.
Jihar Zamfara
Samu kari