Jihar Zamfara
Mazauna yankunan Zurmi a jihar Zamfara sun koka bayan harin saman da rundunar sojin sama ta kai kasuwar Tumfa a Zurmi, inda aka ce kusan mutum 100 sun mutu.
Hankula sun tashi a jihar Zamfara bayan dakarun sojojin sama sun kai wani hari. Ana fargabar cewa harin dakarun sojojin ya hallaka kusan mutane 100.
Hukumar Hisbah a jihar Zamfars ta bayyana cewa ta cafke wani malami addini a jihar Zamfara. Hisbah ta ce an cafke malamin ne bisa zargin neman maza.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar hallaka jagororin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun samu nasarar ne bayan yi masu ruwan wuta.
Wasu 'yan ta'adda dauke da bindigogi sun tare matafiya a jihar Zamfara. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya zargi jam'an leken asirin kasar Amurka da daukar nauyin 'yan ta'adda da ta'addanci a sassan Najeriya.
Fada ya barke tsakanin wasu kungiyoyin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Rikicin ya jawo an hallaka wani jagoran 'yan bindiga tare da mayaka da dama.
Ana zargin 'yan bindiga da dasa bam a kan hanyar wucewar ababen hawa a jihar Zamfara. Dasa bam din ya jawo rayuka sun salwanta yayin da wasu suka samu raunuka.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu jagororin 'yan bindiga a Zamfara. Sojojin sun kuma hallaka wasu 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Jihar Zamfara
Samu kari