Jihar Zamfara
’Yan sandan jihar Zamfara sun kashe ’yan bindiga 17 bayan musayar wuta, yayin da ake ci gaba da kokarin ceto fasinjojin da aka sace a harin Tsafe.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun kai dauki bayan samun rahoton tashin bam a kan titin Gurusu zuwa Gwashi da ke karamar hukumar Bukkuyim a Zamfara.
Bello Matawalle ya kaddamar da kungiyar ‘Tinubu Again’ da nufin tara kuri’u sama da miliyan 20 domin Bola Tinubu da ’yan takarar APC a zaben 2027.
Matawalle Political Movement ta taya Musulman Zamfara da Najeriya murnar Mauludi, tare da kira ga Musulmi su yi koyi da koyarwar Annabi Muhammad.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata AbdulAziz Yari ya bayyana yadda ya karbi jagorancin kwamitin yakin neman zaben Bola Ahmed Tinubu a inuwa jam'iyyar APC.
A labarin nan za a ji cewa rundunar sojojin Najeriya sun yi nasara a kan wasu kasurguman yan ta'adda a Kebbi, Zamfara da Sokoto bayan an yi kazamin artabu.
A labarin nan za a ji jihohin Najeriya da ke kan gaba wajen warewa da kashe kudi a kan matsalar tsaro a yayin da jama'a ke kara kuka da ta'addanci.
A baya, mun kawo labarin cewa rundunar sojin Najeriya ya kai daukin gaggawa zuwa jihar Zamfara inda yan bindiga suka budewa matafiya wuta da zummar sace su.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta samu damar kwance wani bam da aka dasa a hanyar jihar Zamfara da zummar hallaka bayin Allah matafiya.
Jihar Zamfara
Samu kari