Jihar Zamfara
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Sakkwato, Isa Kalanjeni, ya bayyana dalilansa na hakura da jam'iyyar APC da kujerarsa.
A wannan labari, za a ji cewa gwamnatin jihar Zamfara ta yi gargadin cewa duk wanda ya rika sulhu da yan bindiga zai yi wa kansa, kuma babu ruwanta.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya ce gwamnatinsa ba za ta taɓa yin sulhu da ƴan bindiga ba, sai dai su miƙa wuya ko su fuskanci hukunci.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya yi magana kan sulhu da 'yan bindiga. Gwamnan ya bayyana cewa ba zai tattauna ko sulhu da 'yan bindiga ba.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun tari wasu tsagerun yan ta'adda da suka kai masu hari har sansaninsu da ke Bukuyyum a jihar Zamfara.
Jam'iyyar AA reshen jihar Zamfara ta bukaci a gudanar da cikakken bincike kan harin da aka kai wa dan takararta na shugaban kasa a wurin jana'aiza a Osun.
Gwamnatin Zamfara ta tabbatar da cewa Gwamna Duda Lawal ya amimce da bai wa matasa yn bautar kasa, NYSC alawus, ya yaba da gudummuwar da suke ba da wa.
Dakarun Najeriya karkashin Operation Fansan Yamma sun kama mota makare da takalma irin na sojoji a jihar Zamfara. Ana zargin 'yan ta'adda za a mikawa.
Sanata Abdulaziz Yari ya musanta zargin cewa yana daukar nauyin zanga-zangar adawa da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu inda ya ce yana tare da. APC.
Jihar Zamfara
Samu kari