Jihar Zamfara
Rundunar yan sandan jihar Zamfara ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga uku da kama mutum a wani samame da suka kai cikin dajin Jangebe, sun kwato makamai.
Wani hatsabibin 'dan bindiga mai suna Jammo, ya yi garkuwa da dattawa 50 da ak tura domin tattaunawar sulhu kamar yaddaya bukata a jihar Zamfara.
Dakarun Najeriya sun kama jagoran 'yan ta'adda, Kachalla Halilu bayan ya yi karfin hali ya shiga kasuwa tsakar rana a jihar Zamafara. An mika shi ga 'yan sanda.
Jam’iyyar ADC a Zamfara ta ce ɗan takararta na gwamna, Mahadi Aliyu Mohammed, bai janye daga takarar 2027 ba kamar yadda ake yaɗawa a kafafen sada zumunta.
Wasu rahotanni sun yi ikirarin cewa babban malamin addinin musulunci, Sheikh Abdulmudallib Muhammad Auwal Gusau ya zama dan takarar gwamnan Zamfara na ADC a 2027.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wasu dalibai a jihar Zamfara. Rundunar 'yan sanda ta yi bayanin yadda lamarin ya auku a cikin dare.
Karamin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya bayyana cewa nasarorin Shugaba Tinubu cikin karin wa’adi na shekaru hudu za su kai Najeriya matsayi mafi girma.
Yan ta'adda sun kashe Kansila mai wakiltar Jangebe, Muslim Habibu, da Daraktan Tsare-tsare na Talata Mafara, Jamilu Sani, bayan kwanaki goma da sace su.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta NDC da magoya baya a jihar Zamfara sun cimma matsayar tsaida Sanata Kabiru Marafa takarar gwamna a babban zaben 2027.
Jihar Zamfara
Samu kari