Jihar Zamfara
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahned Tinubu. Gwamna Dauda ya yi bayani ga Tinubu kan halin da ake ciki a Zamfara.
Tsagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ramuwar gayya a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kona fadar Hakimi yayin harin da suka kai.
Malamin addinin Musulunci a jihar Zamfara, ya shiga sahun masu neman takarar kujerar gwamna. Sheikh Dr AbdulMutallib Mohammad Gusau zai yi takara a karkashin ADC.
Ana samun korafe-korafe yayin da ake zargin Rundunar sojin Najeriya ta kashe daruruwan fararen hula bisa kuskure a hare-haren sama da suka yi kan 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya, Amnesty Int'l ta bayyana cewa an samu karuwar rashin tsaro a Arewacin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kabiru Garba Maraba ya hakura da jam'iyyar APC bayan wadansu matsaloli da suka ki ci suka ki cinyewa na tsawon lokaci.
Dakarun sojoji sun yi arangama da 'yan bindiga a jihar Zamfara. An yi artabun ne bayan 'yan bindiga sun yi yunkurin farmakar tawagar babban kwamandan sojoji.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Jihar Zamfara
Samu kari