Jihar Zamfara
Rahotanni sun ce wasu ’yan bindiga sun nada sabon kwamanda bayan mutuwar Kachalla Iliya Mai Rasha, yayin da ake zargin an kakaba haraji kan kauyuka a Tsafe.
Rahotanni sun ce ‘yan bindiga sun kashe sojoji shida tare da sace fiye da mutum 70 bayan sun kai hari Kasuwar Daji a karamar hukumar Kaura Namoda ta jihar Zamfara.
Yan sanda, sojoji da masu sa-kai sun dakile harin ‘yan bindiga a Tsafe, sun kashe da dama yayin da wasu suka tsere da raunukan harsashi a Zamfara.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojojin Najeriya sun tari wasu yan bindiga da ke karkashin Aleiro da ya fitini mutanen Zamfara da kewaye, an yi asarar rayuka.
Iyalan shugaban karamar hukumar Bungudu sun bayyana yadda 'yan bindiga suka mamaye gidansa, suka kashe mutane hudu sannan suka yi garkuwa da shi.
A labarin nan, za a ji cewa fitinannun yan ta'adda sun gamu da fushin dakarun sojin Najeriya a lokacin da su ke taron yadda za a kai hari sassan Zamfara.
Karamin Ministan tsaro na Najeriya, Mohammed Bello Matawalle ya umarci sojoji su ƙara kai hare-hare kan ‘yan ta’adda bayan sabbin hare-hare a Zamfara.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta ce shugaba Bola Ahmed Tinubu bai taba sanya kafarsa a jihar Zamfara ba duk da munanan hare-hare.
'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
Jihar Zamfara
Samu kari