![Gwamnati tayi damarar komawa kotu cigaba da shari'a da mutum 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
Jihar Zamfara
![Gwamnati tayi damarar komawa kotu cigaba da shari'a da mutum 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
![Matawalle ya samu kariya kan zargin ta'addanci, 'dan siyasa ya kira Turji rikakken maƙaryaci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/3b373d3491e61cee.jpeg?v=1)
![Bello Turji: Gwamnatin Zamfara ta yi martani ga Ministan tsaro, Matawalle bayan ya ba ta shawara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2d1777e3a4e65f65.jpeg?v=1)
!["A daina alakanta ni da 'yan bindiga": Matawalle ya yi magana kan bidiyon Bello Turji](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9763d8939ded8cf4.jpeg?v=1)
![Bello Turji ya zargi Matawalle da goyon bayan ta'addanci a bidiyo, ya yi tonon silili](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5d9e2031698089af.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Malamin Musulunci ya yi addu'ar kawo karshen mulkin Tinubu, ya yi tone tone](https://cdn.legit.ng/images/360x203/676253dee8097847.jpeg?v=1)
![Zamfara: Mata 5 sun tsere daga hannun 'yan bindiga, an yi jana'izar wasu mutum 5](https://cdn.legit.ng/images/190x107/29b20e6cb5399c8f.jpeg?v=1)
Mutane biyar daga cikin wadanda 'yan bindiga suka sace a kauyen Dan Isa sun kubuta. An yi jana'izar mutum biyar bayan ban sake gano gawar mutum daya a daji.
!['Yan bindiga sun kai mummunar hari a Zamfara, mutum 4 sun mutu yayin da aka sace 150](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b1f2e1684ed256d3.jpeg?v=1)
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari kauyen Dan Isa dake karamar hukumar Kauran Namoda a Zamfara. Sun kashe mutum hudu tare da sace wasu dari da hamsin.
![Yan bindiga na kokarin hana noma, sun kakaba harajin N200m kan wasu kauyuka a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4b4d17cfb0b7e318.jpeg?v=1)
Wasu kauyukan jihar Zamfara sun koka bayan 'yan bindiga sun kakaba musu haraji. 'Yan bindigan dai sun sanya harajin N200m kan kauyukan ne a Zurmi.
![An bayyana wadanda suke son ruguza APC domin yiwa Tinubu illa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0bec1465da773365.jpeg?v=1)
Wata kungiya mai rajin kawo cigaba da wayar da kan al'umma a Arewa (NAN) ta fadi yadda ake shirin wargaza APC a Zamfara saboda kin jinin Bola Tinubu.
![APC ta wargaje kashi 3 a Zamfara, jigon jam'iyya ya kafa sabuwar sakateriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7b104828c91f05b8.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC ta kara shiga rudani a jihar Zamfara bayan dan majaliar tarayya mai wakiltar Kaura Namoda da Birnin Magaji ya kara sabon tsagi da mutanensa.
![Gwamnoni na kukan rashin kudi, za a gina tashar motar biliyoyin Naira a Zamfara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2371ff13247ac835.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da fitar biliyoyin Naira domin gina tashar motar zamani a Gusau, inda ake sa ran kashe akalla N4,854,135,954.53.
![Zamfara: Malamin addini ya shaƙi iskar ƴanci bayan shafe kwanaki a hannun yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/91d5e0d1e17e342b.jpeg?v=1)
Babban malamin addinin Kirista a jihar Zamfara, Mikah Sulaiman ya samu kubuta daga hannun yan bindiga bayan ya shafe makonni biyu a hannunsu a Zamfara.
![Bayan rigimar aurar da marayu a Niger, ɗan Majalisa ya kinkimo auren mata 105](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a8bafa1f7ce30fcf.jpeg?v=1)
Hon. Abdulmalik Zubairu da ke wakiltar mazabar Bungudu/Maru a jihar Zamfara ya dauki nauyin auren mata marayu 105 wadanda iyayensu suka rasa rayukansu.
![An mikawa Gwamnatin Zamfara 'yan mata da samarin da aka Ceto a hannun 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b7ae3c35985a0813.jpeg?v=1)
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya mika mutane 16 da aka ceto daga hannun'yan bindiga a jihar Zamfara ga gwamnati.
Jihar Zamfara
Samu kari