Fadar shugaban kasa ta yi wa Atiku Abubakar martani kan cewa zai fito takara a zaben 2027. Ta ce dole Tinubu ya yi shekara 8 kamar Muhammadu Buhari.
Fadar shugaban kasa ta yi wa Atiku Abubakar martani kan cewa zai fito takara a zaben 2027. Ta ce dole Tinubu ya yi shekara 8 kamar Muhammadu Buhari.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Cristiano Ronaldo ya saye wani katafaren gida bayan ya mallaki Naira Biliyan 350. Tauraron na Juventus ya na da dakin gidan kallo da wurin wanka a cikin gidan.
Ansu Fati shi kuma har yanzu yana fama da rauni a gwiwarsa. Mai buga wasan tsakiya Monchu shima yana fama da ciwon cinya har yanzu Ousmane Dembele baya nan.
Mun ji cewa wani ‘Dan wasan Tanis ya kafa tarihi, ya samu kusan Naira Biliyan 40 a shekara guda. Samun kudin Roger Federer ya doke na Ronaldo da Messi a Duniya.
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar kwallo ta Arsenal da kuma Manchester City, za su fafata da juna a wasan su na farko yayin dawowa a filin wasa na Etihad.
Yan fashi da makami dauke da wukake sun kutsa kai har cikin gidan dan wasan kwallon kafa na kungiyar Tottenham, Dele Alli, inda suka kwashe masa gwala-gwalai.
Za ku ji abin da Arsene Wenger ya fada game da Taurari Ronaldo da Messi da Magajinsu. Arsene Wenger ya bayyana cewa Messi da Ronaldo sun sha miya haka nan.
Tsohon Dan wasa Xavi ya fadi lokacin ritayar Messi da abin da ya sa ya ki karbar koci a 2020. Xavi ya bayyana cewa zai so ace ya ga Neymar Jr. a Barcelona.
Za ku ji yadda John Mikel Obi ya yi rabon abinci ga Mabukata a Garin Jos. ‘Dan wasan kwallon Duniya ya tuna mutanesa a Najeriya a lokacin annobar COVID-19.
Za ku ji ‘Yan kwallon Duniya da COVID-19 ta kwantar da su a asibiti. Dybala, Maldini, Felliani da ‘Yan wasan da COVID-19 ta kama. Sai a cigaba da biyo shafin mu
Wasanni
Samu kari