Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zai halarci taron APC na karbar sababbin ’yan siyasa da kaddamar da kungiyar magoya bayan shugaban kasa Bola Tinubu a Kano.
A 2020 ne wani ‘Dan wasa ya cire wandonsa, ya yi zigidar saboda murnar cin kwallo a wasa.Hukuma ta hukunta wannan mutum a dalilin tube wando da ya yi a fili.
Kotun harkokin wasanni, CAS, ta mayar da Ahmad Ahmad na kasar Madagascar kan kujerarsa na shugabancin Hukumar kwallon kafa ta Afirka, CAF, biyo bayan wani hukun
Kyaftin din Super Eagles Ahmed Musa ya shirya tsaf don komawa kungiyar kwallon kafa ta West Bromwich Albion a wata yarjejeniya ta takaitacciya a shekarar nan.
Gwajin da aka yi jiya ya nuna cewa Zinedine Zidane ya na dauke da kwayar cutar COVID-19. Real Madrid ta na cikin matsala bayan ta rasa wasu wasanni a jere.
Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Najeriya wato Super Eagles, Ahmed Musa ya hasko tsadadden garejinsa mai dauke da motocin alfarma yayinsa ya nufi masallaci.
A jiya Bilbao ta dauki kofin Super Cup, ta yi waje da Madrid, ta doke Barcelona. A wasan, VAR ya tonawa Tauraro Lionel Messi asiri, Messi ya tashi da jan kati.
Hukumar Kungiyar kwallon kafa ta Nasarawa United ta sanar da cewa daya daga cikin yan wasan ta, Muhammad Hussain, ya bace, kuma ba a san inda ya ke ba. Shugaban
Mun tattaro duk wasu taurarin da ba za a sake gani su na buga wasan kwallon kafa ba. Casillas, Villa su na cikin fitattun gwarazan da su ka yi ritaya a bana.
Kwararru a Argetina sun kammala bincike, sun fadi abin da ya hallaka Maradona. Matsalar koda da hanta da ciwon zuciya ne su ka taru su ka hallaka Dattijon.
Wasanni
Samu kari