Jihar Zamfara
Jam'iyyar PDP a jihar Zamfara ta yabawa Gwamna Dauda Lawal kan shugabanci nagari da yake yi inda ta ce shi ne musabbabin rashin gudanar da zanga-zanga.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin rufe makarantu saboda zanga-zangar da za a fara gudanarwa a fadin kasar nan kan tsadar rayuwa a ranar 1 ga watan Agusta.
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Dauda Lawal ta amince da ba da aikin titin hanyar Magami zuwa Dansadau wanda zai lakume makudan kudade har N81bn.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da cewa wani dan majalisar dokokin jihar na hannunta kan zargin hada baki da 'yan bindiga wajen tafka ta'asa a jihar.
Kungiyar 'yan asalin jihar Zamfara ta fasa shiga zanga-zangar da za a yi a fadin kasar nan a ranar 1 ga watan Agustan 2024. Ta ce babu tsari mai kyau.
Gwamnatin tarayya za ta koma kotu domin ci gaba da shari'a da akalla mutane 300 bisa zargin cewa su na da hannu a cikin ta'addanci da ya addabi kasa.
Kungiyar masu kishin kasa da kokarin tabbatar da cigaba ta karyata kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji bayan kalaman da ke dangantaka Bello Matawalle da ta'addanci.
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi martani ga Bello Matawalle inda ta tabbatar da cewa babu abin da zai saka ta zaman tattaunawa da 'yan bindiga saboda ba mafita ba ne.
ƙaramin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya musanta alakanta shi da ake yi da Bello Turji, dan bindigan Zamfara. Ya ce bashi da hannu a ta'addanci.
Jihar Zamfara
Samu kari