Yar Makaranta
A ranar Talata 21 ga watan Janairu, Gauteng Survivors ta kawo rahoton wani mutumi mai kirki wanda suka bayyana sunanshi da Gavin Khalima Khungwayo. A 'yan...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, Samira Ahmad ta gina sabuwar rijiyar burtsatse (Tuka-Tuka) a tsohuwar makarantar sakandiren da ta kammala ta Government Girls Secondary School Jogana dake cikin jihar Kano...
Emauni Jeanise Manley ta zama marubuciya a lokacin da take da shekara 5 a duniya, kuma ta zama abin kwatance a cikin abokananta ta hanyar taimaka musu...
A cikin wata sanarwa da ta fito ranar Talata daga ofishin Zailani Bappa, mai taimaka wa gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, a kan harkokin sadarwa da yada labarai, ya bayyana cewa shugaban kwamitin, Ahmed Gusau, ne ya sanar da
Dele karamar yarinya ce ‘yar makaranta wacce aka ga tana amfani da hasken ATM din bankin FCMB wajen yin aikinta na makaranta. Mazauniyar jihar Ondo ce da kakarta, kuma hotunanta sun jawo cece-kuce a kafofin sada zumuntar zamani...
Aisha Buhari ta koka da tarin aadin marasa zuwa Makaranta a Najeriya. Dr. Abba Tahir wanda mataimakin shugaban jami’ar Amurkan nan da ke Yola ne ya wakilci Matar shugaban kasar.
Yayin da ake sauran kwanaki 84 Ibrahim Garba ya bar kujerar VC, rikici ya barke tsakanin Shugabannin Jam’iar ABU Zariya da Malam Adamu Fika.
Hukumar jami'ar aikin gona ta Michael Okpara da ke Umudike a jihar Abia ta mayar da martanin zargin shugaban makarantar da ake da lalata da malamar makarantar. Hukumar makarantar ta musanta aukuwar lamarin kamar yadda gidan...
Olabisi Olaleye malami ne a jami'ar Obafemi Awolowi dake Ile-Ife wanda ake zargin shi da neman lalata da wata daliba mai suna Mutunrayo Afolayan. Malamin yayi wa Afolayan barazanar cewa zata cigaba da faduwa matukar bata bashi...
Yar Makaranta
Samu kari