Yar Makaranta
Kungiyar ActionAid ta fara gano barnar da ake yi da sunan ciyar da ‘Yan Makarantan gwamnati. Ta ce ta na binciken badakalar da aka tafka a cikin jihar Kaduna.
Yanzu nan mu ke jin cewa jami’an ASUU da SSANU sun rufe Shugaban Jami’a daga ofis da kowa bayan an bude Makarantu. An gagara komawa karatu ne saboda yajin aiki.
Rahotanni sun ce har yanzu Gwamnatin tarayyar Najeriya ta na tafka ta na warwarewa a kan komawa karatu. Ministan ilmi ya na kokwanton komawa daukar darasi a aji
A jiya ne mu ka ji cewa a Najeriya Malaman da su koyawa ‘Yan Makaranta karatu sun gaza cin jarrabawa. TRCN ta ce malamai fiye da 9, 000 sun fadi jarrabawar bana
MURIC ta ce kiristoci aka cika a jerin wadanda aka ba tallafin karatu na BEA. Amma gwamnati ta ce jerin wadanda aka gani cea an ba tallafin karatun na bogi ne.
Rundunar 'yan sanda a gabashin kasar Uganda ta sanar da cewa hasken walkiya ya hallaka yara goma yayin da jama'a ke fakewa bayan an saki wata babbar tsawa sakam
Wasu malaman Makaranta na reshen CONUA sun fadawa Gwamnati za su koma aiki yanzu. Su kuma Malaman Jami’a na ASUU da ke yajin aiki su na nan dai a kan bakarsu.
Malaman Jami’ar tarayya ta Maiduguri sun koka a kan rashin albashi wata biyar. Malaman jami’ar sun zargi babban Akawun gwamnatin tarayya da laifin kin biyansu.
Hukumar dillacin labarai na kasa ta rahoto cewa wata Budurwar Dalibar Najeriya mai suna Famuyiwa Olushola ta zama Zakara, ta lashe gasar da aka yi kwanaki.
Yar Makaranta
Samu kari