Yar Makaranta
Mun kawo maku sunayen wasu hazikan yaran da su ka yi fice a jarrabawar UTME ta wannan shekara ta 2020. Yaran sun fito ne daga Edo, Anambra, Delta, da Ekiti.
Daga ma'aikatar ne aka dauki magnar zuwa wata kotun matsalolin iyali da ke Akure, inda aka gayyato Malam Lateef da iyayen yarinyar domin tuhumarsu da saba dokar
Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad, ya tabbatar da hakan a cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na tuwita a daren ranar Alhamis. Kazalika, kakakin ma'aikat
A cikin jawabi da dan majalisar ya fitar ranar Laraba, ya bukaci gwamnati ta dakatar da shirin tare da yin amfani da biliyoyin da aka ware domi hakan wajen bunk
Gwamnati ta ke ikirarin kashewa yan makaranta miliyan 670 kullum. NANS, NUT, da CPE damu, sun ce batar da kudi da ake yi wajen ci da ‘Yan Makaranta shirme ne.
Babu ranar bude makarantu duk da gwamnatin Buhari ta sassauta takunkumi a Legas da Ogun. Ministan ilmi ya ce har yanzu ba a sa lokacin da za a koma aji ba.
Karamin ministan ilimi na kasa, Emeka Nwajiuba, ne ya bayyana hakan yayin da ya ke amsa tambayoyin manema labarai a wurin taron kwamitin ko ta kwana na kasa a
Ta tabbata jarabawar WAEC da NECO sai nan gaba, bayan gwamnatin tarayya ta ce ‘Yan makaranta su yi karatu ta yanar gizo. A sakamakon barkewar cutar COVID-19.
Gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari za ta kawo dabarun koyor da karatu a lokacin kullen. Za ayi amfani da gidajen rediyo da talabijin wayen koyar da darasi
Yar Makaranta
Samu kari