Yan Fashi Da Makami
Wasu mahara da ake zaton masu fashi da makami ne sun kaddamar da hare-hare a garuruwa shida na Zamfara a ranar Laraba, 21 ga Afrilu, sun kashe akalla mutane 45.
Wasu ‘yan fashi da makami da yawansu ya kai 60 sun kwashi kashinsu a hannu a wani hari da suka kai sansanin sojoji da ke a garin Zazzaga, Munya, Jihar Neja.
Dakarun Sojojin Operation Whirl Stroke (OPWS) sun kashe wasu yan fashi da makami su biyar da suka kai hari kan wani gari a ƙaramar hukumar Makurdi, jihar Benue.
Direbobin motoccin haya da ke bin titin Gusau zuwa Dansadau a jihar Zamfara sun shiga yajin aiki saboda yawaitar fashi da makami da garkuwa da ke yawan faruwa a
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da Eze Charles Iroegbu, Sarkin Umueze Nguru a karamar hukumar Aboh Mbaise da ke nan jihar Imo.
A ranar Alhamis, 8 ga watan Afrilu, ne wasu shugabannin 'yan fashin guda hudu suka mika wuya a jihar Katsina, sun bayyana cewa sun daina aikata ta’addanci.
Masu garkuwa da mutane sun ki malamin nan na Kano, Sheikh Abdullahi Shehu Mai Annabi tare da wasu da aka sace duk da cewar an biya kudin fansarsu miliyan 5.
Dakarun rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna a ranar Talata ta kubutar da mutane takwas da aka yi garkuwa da su tare da kwato bindiga kirar AK-49 a Galidamawa.
Yan bindiga sun yi awon gaba da daya daga cikin jami’an tattara sakamakon zaben na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben maye gurbi a jihar Abia.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari