Albashin ma'aikata
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto, ya ba da umarnin cewa a yi gaggawar biyan ma'aikatan jihar, da kuma 'yan fansho kuɗaɗensu domin su samu damar gudanar da.
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya umarci dakatar da zaftare albashin ma'aikata ba bisa ka'ida ba a jihar zuwa lokacin da za a kammala bincike.
Najeriya ta zo ta biyu a ma'aikatan da suka fi ƙwazo a duniya a wani bincike na ƙididdiga da aka gudanar. Ma'aikatan Najeriya kan shafe sama da sa'o'i 2,000.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, bai amince da ƙarin albashin kaso 114% ga ƴan siyasa da ma'aikatan ɓangaren shari'a ba.
Hukumar tattara kuɗaɗen shiga da kasafin kudi (RMAFC), ta bayyana cewa har yanzu ba a kai ga tabbatar da ƙarin kudin albashin Shugaba Tinubu, Kashim Shettima.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi tsokaci game da ƙarin albashin da aka yi wa manyan 'yan siyasa na kaso 114%, inda ya ce na ƙananun.
Bayan cire tallafin fetur, an kafa kwamitin da zai yi aiki kan karin albashin Ma’aikata. Kungiyoyin ‘yan kwadago sun cigaba da tattaunawa da gwamnati kan batun.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ƙara wa'adin shekarun ritayar ma'aikatan lafiya a jihar daga shekara 35 zuwa 40 suna aiki ko shekara 65 da haihuwa
Gwamnan jihar Filato, Mista Caleb Mutfwang, ya dakatar da sabbin ma'aikatan da gwamnatin da ta sauka ta ɗauka watanni kaɗan gabanin ta sauka daga kan mulki.
Albashin ma'aikata
Samu kari