Albashin ma'aikata
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jaddada aniyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na ganin ta kara albashin ma'aikatan Najeriya.
Gwamnatin jihar Ribas karƙashin jagorancin gwamna Fubara ta soke takardun ɗaukar aikin da aka raba wa sabbin ma'aikata 1,700 a jami'ar Ignatius Ajuru, Patakwal.
Gwamnatin jihar Abiya karkashin jagorancin Alex Otti, ta bankaɗo badakalar ma'aikatan bogi 2,300 kuma kawo yanzu ta tara kuɗi kimanin miliyan N200m a asusu.
Shugaba Bola Tinubu na dab da sanya hannu kan kudurin da ke neman kara mafi karancin albashin ma'aikatan Najeriya zuwa naira 200,000. Hakan dai na zuwa ne.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya ciri tuta, ya ƙara wa ma'aikatan jihar alhashi da N10,000 kuma ya bada umarnin a ɗauki sabbin ma'aikata sama da dubu.
Da kamar wuya a ce farashin da ake sayen wutar lantarki bai tashi ba. Kamfanonin nan na DisCos ba za su fasa ƙara farashin shan wutar lantarki a Najeriya ba.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa ya gaji gwamnati ba tare da samun ko sisin kwabo ba a lalitar gwamnatin jihar, bayan tulin bashi a jihar
'Yan majalisar Wakilai sun bukaci karin albashi da alawus don rage radadi tun bayan cire tallafin man fetur a kasar, sun bayyana yadda suke cin bashi a wata.
Tsohon Gwamna Gbenga Daniel ya bukaci a tsaida fansho da alawus dinsa da yazama Sanata. Daniel ya yi Gwamna tsakanin 2003 da 2011, ana biyansa a kowane wata
Albashin ma'aikata
Samu kari