Amurka
Lagos na cikin birni da aka bayyana shine na hudu da a africa da masu kudi suka fi rayuwa a cikinsa, wanda aka kiyasata akwa miloniya wanda yawansu ya kai 6,000
Jagoran kungiyar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa kasashen Faransa da Amurka ne ke rura wutar rikici tsakanin Najeriya da Nijar.
Gaskiya ta bayyana bayan da faifan bidiyo ke yawo cewa shugaban Amurka, Joe Biden ya ce Buhari ya mutu shekaru shida da suka wuce, bincike ya tabbatar karya ne.
Sakataren harkokin wajen kasar Amurka Anthony Blinken, ya kira shugaban Najeriya kuma shugaban ƙungiyar ECOWAS Bola Ahmed Tinubu kan shugabancin ECOWAS da kuma.
Babban malamin addinin Kirista ya bayyana cewa, akwai hannun Turawa wajen tabbatar da ana kokarin kawo tsaiko da matsala a jamhuriyar Nijar da aka juya mulki.
A jerin da muka tattaro muku jami'o'i ne guda 10 da za ku iya karatu kyauta a kasar Amurka. Mun tattaro muku abin da ya kamata ku sani game da wadannan jamai.
Kasar Amurka ta aike da muhimmin saƙo na gargaɗi ga sojojin da suka yi juyin mulki a jamhuriyar Nijar. Ta ce ta ɗora alhakin kula da lafiyar Mohamed Bazoum.
Jigon jam'iyyar PDP Daniel Bwala, ya shawarci Tinubu da ECOWAS kan yadda za su ɓullowa lamarin sojojin jamhuriyar Nijar. Ya zayyano muhimmiman abubuwa guda 9.
Kamfanin kafa bajinta na Guinness ya raba gardama tsakanin Messi da Ronaldo kan waye ya fi shahara, ya tabbatar da Massi a matsayin mafi shahara da kofuna 41.
Amurka
Samu kari