Amurka
Amurka ta bayyana cewa majalisar dattawan ƙasar da ta amince da naɗin kakadun ƙasar a wasu kasashen duniya ba har kawo yanzu cikinsu harda Najeriya.
Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya zargi Isra'ila da saba dokokin jin kai na kasa da kasa yayin da ta ke kai munanan hare-hare kan Gaza.
An bayyana fargaba kan abin da zai iya faruwa da jarirai a yankin Gaza tun bayan fara farmakin Isra'ila a wannan watan. An ce da yawan jarirai a Gaza za su mutu.
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya ba da gudumawar Dala miliyan 100 ga Gaza yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Hamas wanda ya jawo rasa rayuka
Shugaban Amurka, Joe Biden ya nuna goyon bayansa ga ƙasa Isra'ila kam harin da ya halaka mutum 500 a wani asibiti a zirin Gaza. Ya ce ba Isra'ila ta kai shi ba.
An bayyana yadda shugaban 'yan sandan Najeriya zai tafi kasar turai domin koyon yadda za a yaki 'yan ta'adda ta hanya mai sauki kuma ta zamani a wannan shekarar.
Gidan labarai na kasar Birtaniya, BBC, ya fitar da rahoton da ke cewa babu wata hujja dake nunaTinubu na Najeriya ya kirkiri satifiket din bogi ta Jami'ar Chicago.
Wani attajirin matashin ya dauko dabarar adana wa 'ya'yansa biliyon kudade kafin zuwansu duniya, ya ce ya tara fiye da Naira biliya 2 yanzu haka.
Ministan tsaron Israila ya ce za a toshe zirin Gaza gaba daya tun da akaa rasa rayuka sama da 700, an raunata mutum 2100 a Israila daga Asabar zuwa yanzu.
Amurka
Samu kari