Amurka
Gwamnatin Shugaba Tinubu za ta samu tallafin $27m da aka ware musamman domin tallafawa Najeriya a wani bangare na ayyukan jin kai daga kasar Amurka.
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya bayyana cewa Donald Trump ya zama babbar barazana ga Amurka a zabe mai zuwa ko ya ci zabe ko ya fadi akwai matsala.
Kasashen Amurka da Burtaniya sun bayyana damuwa kan rashin da aka yi yayin zanga-zanga inda suka bukaci Bola Tinubu ya tattauna da matasan domin shawo kan matsalar.
Tim Walz ya zama mataimakin Kamala Harris a takarar da za ta yi ta shugabancin kasar Amurka. Kamala Harris za ta fafata da Donald Trump a zaben 2024.
Kungiyar NADECO a kasar Amurka ta gargadi gwamnatin Najeriya kan taba masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya. Ta ce Tinubu ma ya yi zanga zanga a baya.
Tsohon shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa za a yi yaki idan bai lashe zaben shugaban kasa ba da za a gudanar a watan Nuwamban 2024.
Barrack Obama ya tsaida wanda yake goyon baya a zaben Amurka. Kamala Harris wanda Joe Biden ya janyewa takara ta ji dadin wannan gagarumin goyon baya.
Shugaban Amurka, Joe Biden shi ne shugaban kasar na bakwai da ya janye daga neman takarar shugabancin kasar a zabe domin sake tsayawa a wa'adi na biyu.
Mataimakiyar shugaban kasar Amurka, Kamala Harris ta kafa tarihin wacce ta fi samun gudunmawa mai girma har $81 a tarihin kamfe na zaben shugaban kasa.
Amurka
Samu kari