Taraba
Texas ya bada sunayen mutanen a kamar haka Amos Titus, Palat Jafainal, Kingsley Benson, Rapheal Abel, da Yusuf Abdulkareem, dukkaninsu yan kabilar Kaka, kuma an same du da bindiga, na’urar bada wuta, keken dinki da kuma kwanukan r
Bugu da kari ya zargi Sojoji da hada kai da mayakan Fulani da nufin kai hare hare kan sauran kabilun jihar, inda ya bada misali da wani ziyara da wasu Sojoji suka kai jihar Taraba a shekarar 2016, ba tare da sanin gwamnatin jihar
Allah Sarki, Duniya kenan, a yayin da kake naka, Allah ya riga yayi nasa, kwatankwacin lamarin da ya faru kenan a jihar Taraba, inda wani Fasto da yayi hasashen mutuwar shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2014 ya riga Buharin cikawa.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Mafindi yana bayyana mamakinsa da yadda gwamna Darisu ke nuna bambamci a tsakanin Fulani da sauran kabilun jihar, inda ya zargi gwamnan da nuna halin ko in kula a duk lokacin da aka kashe Fulani.
Bisa ga kasha-kashe da ya faru a jihar Taraba karshen makon da ya gabata, ana sa ran shugaba Muhammadu Buhari zai kai ziyarar ban mamaki jihar Taraba yau. Zamu kawo cikakken labarin. Amma zuwa yanzu muna tattara cikakken rahtotn
Hukumar yan sandan jihar Taraba a ranan Talata ta yi Allah wadai da ikirarin gwamnatin jihar Taraba cewa wani jirgi mai saukan angulu dauke da makami ya sauka kauyen Jibu da ke karamar hukumar Wukari, jihar Taraba, ranan Asabar.
An ga wani jirgi mai saukan angulu da ake zargin yana dauke da makamai jiya daddare ya sauka a wani kauye mai suna Jibo kusa da Ibi, karamar hukumar Wukari na jihar Taraba. Babban mai magana da yawun gwamnan jihar Taraba, Mr. Bala
Kwanan nan aka ji wata Ministar Buhari tana yi wa Atiku kamfe. Jam'iyyar APC tayi tir da wannan abu tace ya ragewa Shugaba Buhari ya dauki mataki a kan ta.
An samu rahoton cewa, gawar ta iso kasa Najeriya daga kasar Amurka a ranar 18 ga watan Agusta, inda jirgin da ya dauko ta ya sauka a filin jirgin sama na Nnamdi
Taraba
Samu kari