Taraba
Majiyar Legit.ng ta ruwaito rikicin na kwana kwanan nan ya barke ne a kauyukan dake iyaka da jahar Taraba da na Benuwe, inda kabilun biyu suke da rinjaye duka, kamar yadda shugaban karamar hukumar Wukari, Daniel Adi ya bayyana.
A zaben kujerar ‘yan majalisar dokoki a mazabun da ba a kamalla zabe na a Adamawa da Taraba ba, PDP ta doke APC a zaben cike-gibi na ‘Yan Majalisar dokokin Adamawa. A Taraba ma Jam’iyyar mai mulki ta kawo kujeru 2.
Dazu mu ka ji cewa an tattara sauraron karar zaben Taraba zuwa Abuja. Yanzu haka akwai kara 7 a kan zaben Taraba bayan dauke Kotu daga Jihar. Sai dai har yanzu babu wanda ke tuhumar zaben gwamna.
Fiye da ‘Yan takara 15 sun janye takara sun marawa PDP baya a Jihar Taraba a zaben da za ayi. Kamar yadda mu ka ji, wadanda ke neman kujerar Gwamna a Taraba sun yi wa Darius Ishaku mubaya’a.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan bindigan sun kashe wakilan jam’iyyar na APC ne da tsakar daren Lahadi yayin da suke kan hanyarsu ta komawa gida a karamar hukumar Karim Lamido, inda suka gudanar da aikin sa ido a zaben da aka yi.
Gwamnatin jahar Taraba ta kaddamar da dokar ta baci da za ta hana shige da fice a garin Wukari dake cikin karamar hukumar Wukari biyo bayan wani kazamin rikici daya barke a tsakanin magoya bayan jam’iyyar APC da na PDP a garin.
Tsautsayi dai da Hausawa kan ce ba ya wuce ranarsa ya auku da sanyin safiyar ranar Larabar da ta gabata yayin da wata Gada mahadar garuruwan Wukari da Takum da zagwanye a yankin Peva dake jihar Taraba a Arewacin Najeriya.
An kashe mutane masu dinbin yawa a wani rikici da ya barke a kauyen Kunini dake karamar hukumar Lau a jihar Taraba, yayin da wasu 'yan daba suka kaiwa wasu matasa hari a jiya. Mun samu labarin cewar matasan sun fusata suma, inda..
Ministan kula da harkokin Mata da ayyukan cigaba, Hajiya Aisha Alhassan wanda aka fi sani da suna Mama Taraba ta musanta batun da ake yadawa na cewa wai ta yi murabus daga mukaminta tare da ficewa daga gwamnatin shugaban kasa Muha
Taraba
Samu kari