Kudu maso gabashin Najeriya
A taron Africa Magic Viewers’ Choice Awards (AMVCA) karo na 10, Tsohuwar tauraruwar shirin Big Brother Naija (BBNaija), Natacha Anita Akide ta saka rigar N140m.
Gwamnatin jihar Anambra ta sha alwashin rufe gidajen mai da ke kara farashi da kuma cakuda mai da wasu abubuwa hade da sauya yanayin lita domin samun riba.
Shugaba Bola Tinubu ya karrama Sarkin Ijebu, Oba Sikiru Adetona da lambar girmamawa ta 'Grand Commander of Order of Nigeria', a yayin da ya cika shekara 90.
Wani matashi dan Najeriya mai suna Young C ya bayar da bayani kan gasar da ya shiga inda za a binne shi da ransa a cikin akwatin gawa na tsawon awanni 24.
'Yan kasuwa a Arewacin Najeriya sun yi barazanar daina kai kaya Kudu saboda yadda aka jawo masu asara kwanan nan bayan samun tsaiko da aka yi a kasuwa.
Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) ta ba kamfanin rarraba wutar lantarki na Enugu wa'adi na daidaita wutar lantarki a yankin Kudu maso Gabas.
An samu sabani tsakanin kungiyoyi biyu na 'yan awaren da ke neman a raba Najeriya gida biyu domin samun damar cin gashin kai sabanin haduwa wuri daya.
Kungiyar ƙabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo ta musanta jita-jitar cewa ta na shirin zuwa Sokoto domin ba 'yan Arewa hakuri kan juyin mulkin 1966 a Najeriya.
Tsohon karamin Ministan ilimi a Najeriya, Cif Kenneth Gbagi ya riga mu gidan gaskiya, marigayin ya rasu ne a jiya Asabar 4 ga watan Mayu a jihar Delta.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari