Kudu maso gabashin Najeriya
A mako mai zuwa ne Shugaba Bola Tinubu zai karbi ƙudurin sauya tsarin mulkin Najeriya zuwa 'gwamnatocin shiyya na Firimiya' duk da majalisa na adawa da shi.
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta fara daukar mataki kan 'yan acaba da aka kama suna yin kabu kabu a jihar bayan da gwamnati ta kakaba dokar haramta okada.
Dangi da ahali da ma abokai na Mr. Ibu na neman yadda za su yi jana'izarsa bayan shafe kwanaki ba a yi bisonsa ba a jiharsu. An bayyana abin da ake nema.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Enugu, wasu ‘yan bindiga sun yi ajalin wani dan takarar PDP a karamar hukuma, Hon. Ejike Ugwueze.
Kamfanin rarraba wutar lantarki a kudu maso gabas (EEDC) ya ba gidajen gwamnati da manyan ma'aikatu wa'adin katse musu lantarki. EEDC ya ce sun ci bashi sosai.
Wani kudirin doka da ke neman kafa wata jiha a shiyyar Kudu maso Gabas ya tsallake karatu na farko a zauren majalisar wakilai. Za a rika kiran ta da 'Jihar Orlu'.
Sakamakon yajin aikin da 'yan kwadago suka yi, fitaccen mawakin Najeriya, Falz, ya ce ya yi asarar kudi mai yawa saboda ya gaza komawa Legas daga Uyo.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun buɗe wuta kan wasu mutum biyu, sun kashe kansilada shugaban matasa a yankin ƙaramar hukumar Onitcha a jihar Ebonyi.
Gwamna Alex Otti ya yi alƙawarin tukuicin N25m ga duk wani ya taimaka da sahihan bayanai har aka cafke ko da mutum 1 mai hannu a kisan sojoji a Aba.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari