Jihar Sokoto
Mutanen kauye a Najeriya sun yabawa babban bankin Najeriya bisa kawo shirin musayar kudade domin tabbatar da kowa ya samu adadin da ake bukata na sabbin Naira.
Shugabannin yan kasuwa a jihar Sakkwato sun gana da ma'akkatan babban bankin Najeriya, sun ce zasu koma amfani da manhajar e-naira a saboda rage yawon kudi.
Jama'a mazauna jihar Sokoto sun fada tsananin rudani bayan 'yan kasuwa sun yi mirsisi sun daina karbar tsofaffin takardun Naira duk da kuwa babu sabbin a Gari.
Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya karyata rahoton da ya fito da dandalin sada zumunta na cewa yana goyon bayan takarar Peter Obi, dan takarar LP
Gabannin babban zaben Najeriya na 2023 mai zuwa, an kaddamar da kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar APC a jihar Sokoto a ranar Alhamis, 19 ga watan Janairu.
Mai alfarma sarkin musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bukaci babban bankin Najeriya, CBN, ta tsawaita wa'adin dena amfani da tsaffin takardun naira.
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta shari'ar Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya bukaci yan Najeriya su yi tunani sosai.
Mamba mai wakiltar mazabar karamar hukumar Rabah a majalisar dokokin jihar Dakkwato, Abdullahi Zakari, yace Sojojin Najeriya sun halaka daruruwan yan bindiga.
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun kutsa yankuna biyu na karamar hukumar Denge Shuni da ke jihar Sokoto. An gano cewa basu illata kowa ba amma sun kwashe dabbobi.
Jihar Sokoto
Samu kari