Jihar Sokoto
Jami'an hukumar NDLEA sun cika hannunsu da Abubakar Ibrahim, hakimin garin Gidan Abba da ke karamar hukumar Bodinga ta jihar Sokoto kan zargin fataucin kwayoyi.
Hukumar 'yan sandan jihar Sakkwato tace dakaru sun yi nasarar cafke wani mai suna Nasiru Idris ɗan karamar hukumar Sabon Birni, ɗauke da katin PVC guda 101.
A cikin watanni 15 da suka wuce, Nyesom Wike ya dauki N2bn daga dukiyar Ribas ya taimakawa Jihohi 5. Jihohin da aka ba tallafi sun hada da Sokoto da Kaduna.
A cigaba da shirye-shiryen kwace mulki daga hannun jam'iyyar PDP, jam'iyyar APC ta sake samun gagarumin goyon baya yayin wasu dandazo suka sauya sheka a Sabon B
Yayin da siyasa ke kara zafafa a dukkanin sasaan kasar nan, jam'iyyar APC ta kara karfi a jihar Sakkwato, jihar da PDP ke mulki karkashin gwamna Aminu Tambuwal.
Wank Kwale-Kwale da ya ɗakko masu zuwa wurin bikin Maulidi a yankin karamar hukumar Shagari, jihar Sakkwato, ya kife a ruwa, mutane 15 daga ciki sun rasu .
An tabbatar da rasuwar Usman Rimi, dalibi mai karatun koyon likitanci da tiyata a Jami'ar Usmanu Danfodio da ke Sokoto, UDUS, wanda ya koma sayar da abinci sabo
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake kyautata zaton yan fashin daji ne sun kashe dan Banga, sun yi garkuwa da ɗan wani mamban majalisar dokokin jihar Sakkwato.
Shugabannin kungiyar goyon bayan jam'iyyar PDP mai suna Ubandoma/Sagir Network a jihar Sokoto tare da daruruwan mambobinsu sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Jihar Sokoto
Samu kari