Jihar Sokoto
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sakkwato, ya nada sakataren gwamnati, shugaban ma'aikata da masu ba da shawara da mataimaka na musamman a gwamnatinsa ranar Laraba.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sakkwato ya sallami Sakatarorin ilimi na kananan hukumomi 23 daga bakin aiki yayin da ake ci gaba da sauraron karar zaɓe a Kotu.
Gwamnan Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya kai ziyarar ba zata babban Asibiti na musamman da ke cikin birni domin gane wa idonsa bayan samun korafe korafe daga mutane.
Mamban majalisar jiha, Tukur Bala Bodinga, ɗan kimanin shekara 47 a duniya ya samu nasarar zama sabon kakakin majalisar dokokin jihar Sakkwato bayan kaɗa kuri'a
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya ziyarci garuruwa da 'yan bindiga suka kai hari ranar Asabar, ya raba wa iyalan waɗanda suka mutu kuɗaɗe da kayan abinci.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya ganada shugabannin hukumomin tsaro na jihar biyo bayan harin da yan bindiga suka kai har suka kashe rayuka akalla 37.
Wasu 'yan bindiga sun kai hare-hare a kauyuka a Sokoto tare da kashe mutane 37 da raunata mutane da dama, daga bisani sun dawo don tarwatsa masu sallar jana'iza
Gwamnan jihar Sokoto, Dr Ahmed Aliyu, ya soke naɗin masu riƙe da sarautun gargajiya 14 da tsohon gwamnan Tambuwal ya yi a jihar. Ya kuma kori sakatarori 23.
Sabon gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya sha alwashin ƙwato kadarorin jihar da gwamnatin Aminu Waziri Tambuwal, ta yi gwanjon su. Ya ce ba sani ba sabo.
Jihar Sokoto
Samu kari