Jihar Sokoto
Tsagerun 'yan bindiga sun yi ajalin rayuka biyar yayin da suka kai hari garin Duhuwa a karamar hukumar Wurno a jihar Sokoto. Maharan sun kuma raunata mutum hudu.
Mai alfarma Sarkin musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar na III, ya ce Musulami suna da hakkin gayyato ɗan uwansu Musulmai kuma su yi mu'amala da shi da karatu.
Bayan karya farashin siminti, BUA zai bude wani babban kamfanin sarrafa siminti a jihar Sokoto a watan Janairu, 2024. Haka zalika, shugaba Tinubu zai halarci taron.
Rundunar 'yan sanda a jihar Sokoto sun yi martani kan jita-jitar da ke yadawa cewa jami'ansu sun cafke wasu matasa da ake zargin 'yan bindiga ne a jihar.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta yanke hukunci kan shari'ar zaben Sanata Aliyu Wamakko, kotun ta tabbatar da nasarar Wamakko a matsayin sanatan Sokoto ta Arewa.
Ƴan bindiga sun kawo harin ramuwar gayya a jihar Sokoto bayan sun rasa ɗaya daga cikin mutanensu. A yayin harin rayukan ƴan bindiga da dama sun salwanta.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun jiha da na tarayya ta tabbatar da nasarar Aminu Waziri Tambuwal a zaben Sanatan jihar Sakkwato ta kudu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin kaca-kaca da ƴan ta'adda a jihar Sokoto. Dakarun sojojin sun halaka ƴan ta'adda masu yawa tare da ƙwato makamai.
Gwamnatin jihar Sokoto karƙashin gwamna Ahmed Aliyu ta ɗauki nauyin tura ɗalibai 15 'yan asalin jihar zuwa China su karanto kwasa-kwasan injiniyarin.
Jihar Sokoto
Samu kari