Jihar Sokoto
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya yi magana kan nasarar da ya samu a kotun zaɓen gwamnan jihar. Gwamnan ya yaba da hukuncin kotu inda ya shawarci ƴan adawa.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto ta tabbatar da nasarar da gwamna Ahmed Aliyu na jam'iyyar APC ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto, ta sanar da cewa za ta yanke hukunci kan shari'ar zaɓen gwamnan jihar a ranar Asabar, 30 ga watan Satumba.
Wasu miyagun 'yan bindigan daji sun tafka mummunaɗ ɓarna yayin da suka kai farmaki mai muna kan ƙauyuka 7 da ken kan iyaka a jihohon Kebbi da Sakkwato.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar da sabon rahoto da ke nuna jihohin Najeriya goma mafi tsadar rayuwa da kuma tashin farashin kayayyaki a kasar.
Miyagun ƴan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Sokoto inda suka halaka mutane mutum huɗu tare da sace wasu mutane masu tarin yawa a ƙaramar hukumar Goronyo.
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya bayyana cewa a yanzu haka Najeriya na bukatar tsabar kuɗi har naira tiriliyan 21 domin magance matsalar karancin gidaje.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto ya amince da sakin kudi kimanin naira biliyan 4 don siyan kayan abinci da za a raba a fadin kananan hukumomin jihar.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto ta tanadi hukuncinta kan ƙarar da aka shigar kan gwamnan jihar, Ahmed Aliyu, na neman a soke nasararsa.
Jihar Sokoto
Samu kari