Jihar Sokoto
Yayin da ake cikin mawuyacin hali, Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ya bukaci hukumar ICPC d daukar mataki kan masu boye kayayyakin abinci a Najeriya.
Mai ba gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato shawara na musamman, Buhari na Mallam, ya yi murabus daga kan muƙaminsa saboda abinda ya kira cin mutunci.
Shugaban ƙungiyar gwamnonin yankin Arewa maso Yamma, Dr. Dikko Umar Radda, ya bayyana cewa babu batun yin sulhu tsakaninsu da ƴan bindiga a yankin.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Sokoto inda suka tafka sabuwar ta'asa. Yan bindigan sun yi awon gaba wani babban dan kasuwa.
Kotun koli ta tabbatar da zaben Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto, inda ta yi watsi da daukaka karar da Saidu Umar na jam'iyyar PDP ya yi.
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto a yau Alhamis 25 ga watan Janairu tsakanin jam'iyyun APC da kuma PDP a jihar.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi Allah wadai tare da barranta kanta da kalaman wani darakta a jihar ga Shehu Usman Dan Fodiyo yayin wani taron siyasa a jihar.
Kotun Allah ya isa ya kammala sauraron kowane ɓangare a shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto kuma ta tanadi hukunci a zaman ranar Laraba, 17 ga watan Janairu.
Dan sanda da mai daukan hoto, Buhari Tanko sun riga mu gidan gaskiya sakamakon hatsarin da ayarin motoccin mataimakin gwamnan Sokoto ta yi a yau Laraba.
Jihar Sokoto
Samu kari