Siyasar Najeriya
Wani rahoto daga kungiyar taimakon kai da kai mai suna Center for Information Technology and Development (CITAD) ta ce a tarihin majalisar dattijan Najeriya, mata 36 kadai suka taba samun zama sanatoci tun 1999, kamar yadda...
Babachir David Lawal ya ce akwai abin ban dariya game da tafiyar APC. Tsohon Sakataren Gwamnatin kasar ya yi kaca-kaca da Gwamnoni, ya kira su kaskoki.
Alhaji Shettima Yerima ya ce ‘Yan Kudu maso Gabas ba su shirya mulkin Najeriya ba. Shugaban AYCF ya ba Ibo shawarar yadda za su samu mulki.
Mun ji cewa an samu mummunar baraka tsakanin NSA da Abba Kyari a Gwamnatin Tarayya. Rikicin cikin-gidan ya raba kan Hadimin Shugaban kasa Buhari da Abba Kyari.
Jihar Bayelsa za ta bar hannun PDP ta koma karkashin APC a kotu kwanan nan amma inji Timipre Sylva. Ministan ya nuna cewa za su tafi kotu.
Mun samu labari cewa Jam’iyyar PDP ta na rokon ‘Dan takara ya janye kara ka da ya jagwalgwala lissafi a Bayelsa ganin irin abin da ya faru da APC.
Gwamna Nyesom Wike ya fito ya na cewa shugaban APC Oshiomhole ba mutum ba ne Mai daraja inda ya ce Adams Oshiomhole ne ya ke da ‘Dan-gashi a Jam’iyyar APC.
A Bayelsa, an zargi Oshiomhole da Ministan Buhari da jawowa Jam’iyya rashin nasara. P. Kpodoh ya ce su Oshiomhole ne su ka ja Jam’iyyar APC ta rasa Jihar Bayelsa.
Sanata Douye Diri, zababben gwamnan Bayelsa ya bayyana cewa Allah ya warkar da jahar ta hukuncin kotun koli wacce ta soke zaben dan takarar jam’iyyar APC, David Lyon sannan ta dawo dashi a matsayin wanda ya lashe zaben
Siyasar Najeriya
Samu kari