Siyasar Najeriya
Kungiyoyi daga yankin Kudu na ci gaba da tattaunawa da tanadi don ganin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika mulki ga dan yankin a zaben shugaan kasa na 2023.
Sanata Kabiru Marafa ya ja hankalin shugaba Muhammadu Buhari kan ya bude idonsa game da batun rusa rundunar Sars, ya ce sharrin hakan ya fi alkhairin yawa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya na ganawa da tsohuwar Ministar kudi, Ngozi Okonjo-Iweala yanzu haka. Iweala ta sa labule da Shugaban kasar ne a kan takarar WTO.
Wasu Jiga-jigan jam'iyyar APC za su mara baya a tafiyar Bola Tinubu da Gwamnan Simon Lalong na Filato. Garus Galolo ya na goyon bayan takarar Tinubu a 2023.
Hadimin Buhari, Malam Bashir Ahmaad ya musanya zargin hannu a dakatar da Mai ba Ganduje shawara. Haka kuma Kwamishinan da Ganduje ya tsige ya yi magana dazu.
A zaben bana, Gwamna Rotimi Akeredolu ya kuma doke Eyitayo Jegede. Akeredolu ya doke Jegede karo na biyu, ya nunawa Mataimakinsa Ajayi su ba sa’o’i ba ne.
A ranar Alhamis ne shugaban kasa Buhari ya gabatar da kasafin kudin 2021 yayin wani zama na musamman da ya hada mambobin majalisar dattijai da na wakilai wuri g
A cikin wani jawabi da ya fitar, babban sifeton rundunar 'yan sandan Ghana, Oppong-Boanuh, ya ce tuni an tura jami'ai na musamman ma su bincike zuwa yankin da
A yayin da hukumar zabe ta kasa (INEC) ta kammala shirin gudanar da zaben kujerar gwamna a jihar Ondo, gamayyar kungiyoyi fiye da 200 a karkashin tutar TMG (Tra
Siyasar Najeriya
Samu kari