Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Borno kuma jigo a jam'iyyar APC mai mulki, Ali Modu Sherrif, ya bayyana cewa yan Najeriya na bukatar shugaban da ya dace ne ba yankinsa ba.
Jam'iyyar adawa PDP ta sake rasa wasu kusoshinta a jihar Osun, inda gwamnan jihar, Oyetola, tare da shugabannin APC suka tarbi ɗaruruwan mambobin PDP zuwa APC.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi ya mayar da martani kan tattaunawar da aka yi kwanan nan kan zaben 2023, yana mai cewa ya yi wuri a tattauna shugabancin Ibo.
Bayan taron da gwamnonin PDP suka gudanar ranar Laraba, Aminu Tambuwal, ya bayyana cewa sun shirya zasu lallasa jam'iyyar APC su ceto Najeriya daga hannun APC.
Cif Ben Adaji, jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya gargadi jam'iyyar game da tursasa 'yan takara da shugabannin jam'iyyar gabanin zaben 2023.
Fastocin takarar kujerar gwamna na dakataccen shugaban hukumar yaki da rashawa da sauraron korafin mutane na jihar Kano, Mallam Muhuyi Rimingado sun bayyana a b
Jam’iyya All Progressives Congress ta lashe kujeru 15 cikin 17 da aka bayyana sakamakon su a Kaduna, yayin da jam’iyyar adawa ta PDP ta lashe sauran biyun.
Yayin da ake jiran isowar shekarar 2023 shekarar da za a yi zaben shugaban kasa a Najeriya, ana sa ran wasu daga cikin gwamnonin APC 5 da za su iya tsayawa tare
A ci gaba da sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar Kaduna, PDP ta sake lallasa jam'iyyar APC a karamar hukumar Jaba ta jihar Kaduna, inji sanarwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari