Siyasar Najeriya
Femi Adesina, mashawarci na musamman ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce mai gidansa ya gwammace ya kashe kudi wurin taimakawa talakawa da marasa galihu a m
Wasu yan Najeriya masu amfani da kafafen sada zumunta sun shawarci gwamnatin tarayya ta ja bakinta ta yi shiru game da yakin da ake yi tsakanin Rasha da Ukraine
Yanzu haka jama’a suna ganiyar barin jam’iyyar APC a Jihar Gombe, shugaban masu rinjayen majalisar jihar, Markus Samuel ya gabatar da takardar fitarsa daga jam’
Hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana goyon bayansa ga Asiwaju Bola Tinubu, jigon jam'iyyar APC, mai son darewa shugabancin kasar Najeriya a gaba.
Majalisar jihar Zamfara ta zabi wani sanata domin ya maye gurbin Aliyu Gusau, mataimakin gwamnan jihar Zamfara da aka tsige a yau dinnan a zaman majalisa..
Yayin da guguwar sauya sheka ke cigaba da kaɗawa faɗin ƙasar Najeriya, yanzu haka kwamishinan gwamnan jihar Imo da bai jima da sauka ba, ya sauya sheka zuwa PDP
A yau Laraba, 23 ga watan Fabrairu, mahalidar dokokin jihar Zamfara ta tabbatar da tsige mataimakin gwamna, Barista Mahdi Gusau, abu hudu da ya dace ku sani.
A yau ne muke samun labarin yadda majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige mataimakin gwmanan jihar bayan da ta zauna zaman majalisa a yau Laraba a Gusau..
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ba da mamaki yayin da ya ba da amsa game da tambayar da aka yi masa ko zai tsaya takarar shugaban kasa a 2023...
Siyasar Najeriya
Samu kari