Siyasar Najeriya
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Ibrahim Lawan ya bayyana cewa yana da dukkan abun bukata domin zama shugaban kasar Najeriya a babban zaben kasar mai zuwa.
Wakilin zaben shugaba wadanda akafi sani da deleget na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Gombe sun ga abin mamaki ranar Litnin wajen zaben fidda.
Hon. Shehu ABG bai iya samun tikitin 2023 ba a PDP. Hakan ta sa ya ajiye maganar rabawa masu zaben ‘dan takara N2.5m da ya yi masu alkawari a Kaduna ta Arewa.
’Yan daba sun kai hari kan motocin da ke dauke da ‘yan jarida a lokacin da suke fitowa daga taron kamfen din gwamnan Osun, Gboyega Oyetola a Gbongan ta jihar.
Ibrahim Hassan Dankwambo ya zama ‘dan takarar Sanatan Arewacin jihar Gombe a jam’iyyar PDP. A zaben da ya wuce na 2019 ya nemi zama 'dan takarar shugaban kasa.
Gwamna Kayode Fayemi ya ce zargi wasu ‘yan takarar da cewa sun cika wuri ne kurum, amma ba da gaske suke yi ba. Mutum kusan 30 suka saye fam a APC a kan N100m.
A watan Maris din bana ne masu ruwa da tsaki daga shiyyar suka amince da shi a matsayin dan takarar sanata na PDP daya tilo da zai tsaya takarar kujerar Sanata.
Sanata Ayo Akinyelure ya sha kaye a kudirinsa na son komawa majalisar dattawa karkashin inuwar jam’iyyarsa ta PDP bayan an gudanar da zaben fidda dan takara.
Bayanan da muka samu da yammacin nan sun nuna cewa matar shugaban ƙasa, matar Osinbajo da kuma ministar harkokin mata sun ziyarci hedkwatar jam'iyyar APC ta ƙas
Siyasar Najeriya
Samu kari