Siyasar Najeriya
Tsohon ministan sufurin, Femi Fani Kayode ya koma jam'iyyar All Progressives Congress (APC). Shugaban kwamitin riko na APC, Mai Mala Buni ne ya gabatar da shi g
Bikin sauya sheƙar yan siyasa na kara ɗaukar sabon salo a Najeriya, yayin da ɗan majalisar wakilai daga jihar Ribas, ya mika takardar komawa APC ranar Alhamis.
Wani sarkin gargajiya ya nemi mata su dage su karbe mulki a 2023 kasancewar suna da dukkan abubuwan da ake bukata su gaji shugaba Buhari a babban zabe mai zuwa.
Akwai kwararan dalilan da suke ta dakatar da tsohon shugaban kasan Najeriya, Dr Goodluck Ebele Jonathan daga komawa jam’iyyar APC mai mulki a kasa. Dalilan sun
Wasu matasa'yan kabilar Ibo da ke zaune a jihar Legas a ranar Litinin, 13 ga watan Satumba, sun fara kamun kafa ga masu son tsayawa takara daga jihohin Ibo.
Kakakin majalisar wakilai ta kasa, Femi Femi Gbajabiamila, ya musanta rahoton cewa yana shirye-shiryen tsayawa takarar gwamnan jihar Lagos a babban zaɓen 2023.
Abdullahi Adamu, sanata mai wakiltar Nasarawa ta yamma, ya bayyana cewa bai wa kowace kabila ko kuma yanki kujerar shugaban kasa ya sabawa kundin tsarin mulki.
Hasashe sun nuna cewa Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje na iya fitowa takarar mataimakin shugaban kasa ko kuma dan majalisar dattawa a babban zaben 2023.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Jerry Gana, ya shawarci yan Najeriya kan yadda za su yi domin hukunta shugabannin da suka gaza cika alkawarin da suka ɗauka.
Siyasar Najeriya
Samu kari