Siyasar Najeriya
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce shi da niyyar neman wata kujera a babban zaben 2023 amma zai iya canja ra'ayinsa idan Shugaba Muhammadu Buhari ya buka
Majalisar dattawan Najeriya ta magantun kan bukatar a ba 'yan fursuna damar kada kuri'a a zaben 2023 mai zuwa. Majalisar ta bayyana dalilai da tsarin mulki.
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Kano ya nemi jiga-jigan PDP su lallabo Kwankwaso matukar suna son PDP ta ci gaba da samun karbuwa a jihohin Arewacin Najeriya.
Wani Farfesa a Jami'ar Benin, Godspower Ekuobase, ya shiga jerin masu neman takarar shugabancin kasa a karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC). Farf
Wata kungiya mai zaman kanta ta bayyana damuwarta game da yadda gwamnatin Gombe ke amfani da yara da sunan siyasa. Wannan lamari ya jawo mutuwar daliba a jihar.
Gwamna Nasir El-Rufai ya ce mace za ta iya zama gwamnan Jihar Kaduna a 2023 musamman idan aka yi la’akari da yadda mata da dama suke da karfi a jihar, Premium
Sakataren rikon kwarya na jam'iyyar APC ya yi murabus yayin da jam'iyyar ke ci gaba da dumama a wannan lokacin. Ba a san dalilin ficewarsa daga kan matsayin nas
A ranar Talata, babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kori ‘yan majalisar Jihar Ebonyi guda 17 wadanda suka bar PDP zuwa jam’iyyar APC, daga mukaman su, Vang
Sanata Shehu Sani ya ce tsige Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi da kotu ta yi zai shafi sauran gwamnoni masu ci wadanda suka sauya sheka daga jam’iyyun na da.
Siyasar Najeriya
Samu kari