Siyasar Najeriya
Kotun koli a Najeriya ya amince da bukatar INEC na tabbatar soke rajistar wasu jam'iyyun siyasa 22 da suka gagara tabuka wani abu a zaben da ya gudana na 2019.
Jaridar The Nation ta ce, Sule ya tabbatar da cewa tuni wasu shiyyoyin siyasar kasar nan suka amince da jerin sunayen da za a hada su a yau Juma'a 25 ga watan M
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, kuma shugaban jam'iyyar, ya bada gudunmawa ga wata jami'a a Najeriya, inda ya ce yana son a gina wane sashe a cikinta
Ana tuhumar Kwamanda ne da zargin kalaman batanci ga gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje. An ba da sharuddan beli amma an sake duba batun a yanzu.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Dr AbubakarBukola Saraki da gwamnonin jihohin Sokoto da Bauchi, Aminu Tambuwal da Bala Mohammed sun gana a Abuja kan lamarin.
Jam'iyyar APC ta fitar da jerin abubuwan da za su gudana a babbtaronta na gangami da ta shirya gudanarwa a ranar Asabar mai zuwa. Mun kawo muku jerin abubuwan.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bai kamata a ka'ida hukumar zabe mai zaman kanta ta halarci taron gangamin jam'iyyar APC da aka shirya yi a ranar 26 ga Maris ba.
Kotun daukaka kara da ke Abuja, ta soke wani hukuncin babbar kotun birnin tarayya da aka yanke a ranar 16 ga watan Disamba 2021, wanda ya ba tsagin Sani nasara.
Duk da tarin kalubalen da ta ke fuskanta, za a gudanar da babban gangamin taron jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a ranar Asabar, 26 ga watan Maris.
Siyasar Najeriya
Samu kari