Siyasar Najeriya
Jam’iyyar hamayya ta PDP ta kafa kwamitoci 13 da za su shirya zaben tsaida gwani na ‘dan takarar shugaban kasa da za a fara a ranar 28 ga watan Mayun 2022.
An bindige daya daga cikin mambobin kwamitin shirya zaben fiddan gwanin jam'iyyar All Progressives Congress a jihar Taraba. Yanzu haka an garzaya da shi asibiti
Yola - An damke wasu yan siyasa biyu da ake zargin masu yiwa Sanata Aisha Binani yakin neman zabe ne suna rabawa Deleget makudan kudade a Yola, jihar Adamawa
A kasa da sa’o’i biyu bayan ya zama dan takarar gwamna a APC a Abia, wata babbar kotun jihar Abia da ke da zama a Umuahia, ta tabbatar da dakatar da Cif Ikechi
Tsohon Sanata kuma mai neman zama Gwamna a Kaduna, Kwamred Shehu Sani, ya bayyana cewa babu banbanci tsakanin Deleget da yan bindiga masu garkuwa da mutane.
Mr Olufemi Ajadi, dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwa jam'iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ya sanar da janyewarsa daga takarar, Daily Trust ta ra
Yan sanda a jiya a Jihar Ebonyi sun kama 'ya'yan daya daga cikin dattawan da suka kafa Jihar Ebonyi, marigayi Sanata Office Nwali kan zarginsu da kin janye wa w
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihaar Borno ya yi nasara a zaben fidda gwani na jam'iyyar APC da aka yi a birnin Maiduguri da aka yi a yau Alhamis, 26 ga Mayu.
Shugaban kwamitin zabe kuma mataimakin gwamnan jihar Bayelsa Lawrence Ewhrudjakpo ne ya sanar da haka a sakatariyar jam’iyyar PDP ta jihar, wurin da aka gudanar
Siyasar Najeriya
Samu kari