Siyasar Najeriya
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, a halin da ake ciki gwamnonin jam'iyyar PDP na can a jihar Abia, inda suke tattauna batutuwa da dama kan batun shiyya.
Kotu ta sanya ranar 11 ga watan Afrilu domin yanke hukunci kan karar da ke neman a tsige dan majalisar wakilai, Dogara daga kan kujerarsa saboda komawa APC.
Atiku, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2019, ya bayyana matakinsa nasa ne a babban dakin taron kasa da kasa da ke Abuja, inji rahoton Guardia
Dan takarar gwamna a jihar Kaduna, Dattijo ya bayyana abubuwa shida da yake son cimmawa idan ya zama gwamna a zaben shekarar 2023 mai zuwa nan gaba kadan..
Atiku ya bayyana hakan ne yayin wani taron manema labarai a Abuja ranar Talata, 22 ga watan Maris, kwana guda kafin ya ayyana takararsa a hukumance, inji shi.
iga-jigan jma'iyyar PDP na Kudu maso Yamma su yi taro a ranar Talata, inda suka yanke shawarar cewa daga yankin kudu ya kamata jam'iyyar ta fitar dan takarar sh
A matsayin shirye-shiryen gagarumin zaben 2023 da ke karatowa, sakataren watsa labaran jam’iyyar New Nigerian People’s Party (NNPP), Ambasada Agbo Majo ya ce ya
Saraki wanda ya samu wakilcin shugaban kwamitin yakin neman zabensa na shugaban kasa a 2023, Farfesa Tyorwuese Hagher, ya ce APC ta kasa cika alkawuran da ta da
Wani babban jigo a APC kuma tsohon ɗan takarar gwamna a jihar Kwara, ya tabbatar da sauya sheka daga jam'iyyar mai mulki zuwa ta tsagin jam'iyyar hamayya PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari