Siyasar Najeriya
Tsohon ministan labarai, Labaran Maku, ya dawo jam'iyyar PDP, don fafatawa a takarar gwamnan Jihar Nasarawa da gwamna mai ci yanzu Abdullahi Sule a babban zaben
Jam'iyyar PDP a Zamfara ta ce ta lura da yadda 'yan APC ke cikin damuwa tun bayan gudanar da babban taron jam'iyyar a watan Maris. Ta ce a shirye take ta karbe
Ibinabo Joy Dokubo, mace ta farko a jam'iyyar All Preogressives Congress (APC) mai mulki ta ayyana aniyarta ta son tsayawa takarar kujerar shugaban kasa a 2023.
Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya bai halarci taron sirrn da Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike ya shirya ba tare da wasu ‘yan takarar shu
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, ta kara tunawa jam'iyyun siyasa jadawalin sharudɗan da ya zama wajibi su yi biyayya akai, tace zata ɗauki mataki mai tsaur
Wasu ‘yan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP irin Saraki da Tambuwal suna zawarcin Gwamna Okowa na jihar Delta a matsayin mataimakin shugaban kasa.
Sanata Dino Melaye, ya ce Allah ya fada masa cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ne zai zama shugaban kasar Najeriya na gaba a 2023.
Gabannin babban zaben 2023, tsohon gwamnan Gombe, Ibrahim Hassan Dankwambo, ya dawo jihar tare da alkawarin dawo da jam’iyyar PDP kan karagar mulki a jihar.
Shugaban cocin Redeemed Christian Church of God, Fasto Enoch Adeboye, ya ce har yanzu bai sani ba ko za a yi babban zaben 2023 domin Allah bai sanar da shi ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari