Siyasar Najeriya
Bayo Onanuga ya fito yana cewa shi ne silar haduwar Yemi Osinbajo da Asiwaju Bola Tinubu, amma yau cike yake da nadamar abin da ya aikata bayan zaben 1999.
Tsohon dan majalisar ya bayyana janyewarsa ne a wata ganawa da ya yi da manema labarai a Abuja ranar Litinin nan yayin da ake ci gaba da jin batutuwan jam'iyya.
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar APC ta ƙasa ya ce rahoton da ke yawo na zaɓan Sanata Ahmad Lawan a matsayin ɗan takara karya ce mara tushe ballantana makama.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba za a kakaba dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC a zaben 2023 mai zuwa ba nan kusa a cikin shekara mai zuwan nan.
Rikici ya barke a jam’iyyar APC biyo bayan sanarwar da shugaban APC Adamu ya sanar da shugaban majalisar dattawa Ahmed Lawan a matsayin dan takarar shugaban kas
A halin yanzu dai shugaban kasa Muhammadu Buhari na ganawa da gwamnonin jam'iyyar APC na yankin Arewa a fadar gwamnati dake babban birnin tarayya wato Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin din nan ya bayyana cewa ba shi da wani wanda ya zaba ya gaje shi a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC da za a yi
Tsohon sakataren rusasshen kwamitin rikon kwarya na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata John James Akpanudoedehe ya sauya sheka daga jam'iyyar.
PRP ta tsaida ‘dan takarar gwamnan jihar Kano a zaben da za a gudanar a shekarar 2023. Salihu Tanko Yakasai ne wanda ya yi nasarar lashe zaben fitar da gwani.
Siyasar Najeriya
Samu kari