Siyasar Najeriya
Kwamitin tantance ‘yan majalissar dokokin takarayya na jam’iyyar PDP ya soke ‘yan takara shida da ke neman mukaman kujerar sanatan jihar Kogi a zaben 2023.
Tsaffin ministoci da tsaffin hadiman tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, suna bashi shawaran yayi watsi da kiran da ake masa na ya fito takarar kujeran.
Dan takarar shugaban kasa a shekarar 2023,Bola Tinubu, ya bada kyautar buhunan shinkafa 3,000 ga musulman kwarai a jihar Nasarawa yayin shirin shagalin sallah.
Jam’iyyar PDP ta soke biyu daga cikin masu neman tsayawa takarar shugaban kasa 17 da ke neman tikitin takara a zaben 2023. Sai dai ba a bayyana sunayensu ba.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Comrade Adams Oshiomhole ya yi martani kan rahotanni a dandalin sada zumunta game da shigarsa takarar shugaban kasa a zab
Akwai wasu manyan masu rike da mukamai a gwamnatin tarayya ta APC da za su tsaya takarar zabe. A jerin na mu akwai Ministoci 4 da akalla hadimai 2 kawo yanzu.
A yau ne kungiyar TNN ta samarwa da sanata Rochas Okorocha fom din nuna sha'awa da tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, kamar yadda ya yada a Facebook
Ana tsaka da ruwan sama kamar da bakin kwarya a birnin tarayya Abuja, ana tantance masu neman takarar kujeran shugaban kasan Najeriya karkashin jam'iyyar People
Tsohon shugaban majalisar dattawan tarayyan Najeriya, Ken Nnamani, ya bayyana niyyarsa ya zama kan kujerar shugaba Buhari da zaran ya tashi a babban zaben 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari