Siyasar Najeriya
Akwai shirin gudanar da wani sabon zaben fitar da gwani da jam’iyyar PDP ta ke yi a Legas. Hakan ya biyo bayan ruguza zaben ‘yan takarar majalisar tarayya.
Jam'iyyar PRP mai alamar makulli ta bi sahun PDP, SDP da APGA, ta kammala zaɓen fidda gwani na kujera lamba ɗaya, Kola Abiola, shi ne Allah ya ba nasara a zaɓe
Wata kungiyar da ake wa lakabi da matasan da suka damu da lamurran APC sun shirya zanga-zangar lumana a Kano inda suke kalubalantar shawarar da gwamnoni 11.
Mataimakin gwamnan jihar Oyo, Rauf Olaniyan ya sanar da sauya sheka daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Babban daraktan kungiyar kamfen na Tinubu, Kashim Shettima ya ba wa mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan hakuri.
Tsohon gwamnan Akwa Ibom kuma mai neman takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Godswill Akpabio, ya bayyana cewa ba zai janye ba.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya yi hasashen juyin mulki a zaben fidda dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress.
Gwamnonin jam'iyyar APC mai mulki a kasa daga yankin Arewa sun bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya zaɓi magajinsa daga Kudu. Gwamnonin sun fitar da wata sanarwa
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Asabar ya ce yankin kudancin Najeriya ta fitar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a babban zaben 2023. Shugaban kas
Siyasar Najeriya
Samu kari