Siyasar Najeriya
Yayin da ya fara mulkinsa da ban haushi, ana ci gaba da ganin inda Abba Gida-gida ke maida hankali ga yadda zai gyara ilimi. Zai ura matasa karatu kasar waje.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara ya bayyana dalilin ganawarsa da Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da kuma yadda ya gana da Dangote, attajirin nahiyarmu ta Afrika.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Rivers, ya yaba da hukuncin kotu na goyon bayan jam'iyyar PDP ta dakatar da Wike. Eze Chukwuemeka Eze ya ce hukuncin ya yi daidai.
Tsohon shugaban ƙasa a Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya musanta ikirarin mawaki Femi Kuti cewa a baya EFCC ta nemi ya zo ya mata bayani kan zamba.
Yan majalisar jiha sun zaɓi Honorabul Blessing Agbebaku a matsayin sabon shugaban majalisar dokokin jihar Edo, sun kuma zaɓi nace a matsayin mataimakiyarsa.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya yi magana kan tazarcen da ya so ya yi karo na uku wanda bai yi nasara ba. Ya ce wasu gwamnoni sun so hakan. ya faru.
Sabon ɗan majalisa kuma matashin ɗan shekara 40 a duniya, Chike Olemgbe, ya smau nasarar zama zabon kakakin majalisar dokokin jihar Imo ta 10 da aka rantsar.
Sakamakon dokar da Muhammadu Buhari ya rattaɓa wa hannu kafin barin Ofis, ya zama waji shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa ministoci cikin watanni biyu.
A halin yanzun, ana dakon jin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da jerin sunayen Ministocin da zai naɗa, sai dai a cikin gida APC akwai matsaloli.
Siyasar Najeriya
Samu kari