Siyasar Najeriya
Yayin da Femi Gbajabiamila ya jagoranci majalisar wakilai, Ahmad Lawan ne a majalisar dattawa. An kawo jerin 'Yan majalisar da suka yi fice a majalisa ta 9.
Rundunar sojin Najeriya ta gargadi masu kokarin ganin sun kulla makarkashiyar da zata hana rantsar da sabon shugaban kasa Asiwaju Ahmed Bola Tinubu inda suka ce
Shugabannin jam’iyya sun koyawa wasu jiga-jigan ‘Yan siyasa darasi bayan an yi bincike, an dakatar da su. An zargi tsohon Gwamna da Sanata da wasu da cin amana.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce ya gana da Tinubu a Legas a shekarar 2018 domin ya jawo hankalinsa ya bar APC zuwa PDP su haɗu don kawar da Buhari.
Bayan rikice-rikice da kai ruwa rana tsakanin mambobi, jam'iyyar PDP ta ayyana Sunday Bisi a matsayin sabon shugaban jam'iyya reshen jihar Osun bayan zaɓe.
A yayin da ya ke ziyarar duba ayyukan da gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike ya yi, zababben shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi wasu muhimman jawabai ga mutanen
Prince Adewole Adebayo bai da niyyar yi wa Bola Tinubu duk da APC ta doke shi a 2023. Adebayo yana ganin Tinubu sun yi magudi, hakan ba zai jawo ya tafi kotu ba
Yayin da ake dab da fara zaman shari'a kan zaben shugaban kasa 2023, Yakubu Gowon, ya roki ɗaukacin 'yan Najeriya su rungumi duk hukuncin da Kotu ta yanke.
Tolulope Akande-Sadipe ta shiga takarar kujerar mataimakiyar kakakin majalisar tarayya. Ƴar takarar ta ayyana aniyar ta na ɗarewa kan kujerar mafi girma ta 2.
Siyasar Najeriya
Samu kari