Siyasar Najeriya
Majalisar dattawa ta bayyana cewa, za ta fasa zuwa hutu saboda ba zai yiwu ta tafi ba har sai an tantance ministocin Bola Ahmad Tinubu a wannan tsanin lokacin.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar kwastam ta kama kayayyakin da aka shigo dasu daga kasar waje saboda a dokar Najeriya an haramta su kwata-kwata gaba daya.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda Sojojin Najeriya da jami'an DSS uska hallaka 'yan IPOB tare da kwace makamai a hannunsu da kuma tutocinsu na barna.
Majiyoyi sun nuna akwai yiwuwar tsohon gwamnan jihar Osun, Adegoboyega Oyetola, ya maye gurbin Sanata Iyiola Omisore a matsayin sakataren jam'iyyar APC na kasa.
Majalisar dokokin jihar Nasarawa ta sake zaɓen Honorabul Ibrahim Balarabe a matsayin shugaban majalisa ta Bakwai bayan shafe tsawon lokaci ana kai ruwa rana.
Rashin halartar shaidun gwamna Abba Kabir Yusuf watau Abba Gida Gida ya kawo cikas a ci gaba da zaman sauraron ƙorafin APC kan zaben gwamnan jihar Kano jiya.
Hukumar zaɓe INEC ta ƙasa mai zaman kanta ta yi wa sabuwar jam'iyyar, Youth Party (YP) rijistar zama halastacciyar jam'iyyar siyasa a ƙasar nan, sun zama 19.
Tsohon shugaban jam'iyar APC ta ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu ya karɓi bakuncin tawagar gwamnonin PGF 11 a gidansa da ke Abuja kwanaki 4 bayan ya yi murbaus.
Kogi - Yayin da ake tunkarar zaben gwamna ranar 11 ga watan Nuwamba a jihar Kogi, tsohon ɗan takarar Sanatan SDP, Abdulrahman Tanko Ozi ya sauya sheƙa zuwa APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari