Siyasar Najeriya
Sanata Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawan Najeriya ya rantsar da Natasha Akpoti a matsayin sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya bayan nasararta a kotu.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ya yi bayanin cewa ba zai bari Sim Fubara ya yi aiki da makiyansa ba bayan ya yi aiki don ganin ya zama gwamnan Ribas.
Francis Okoye, jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kudu maso Gabashin Najeriya ya shawarci Atiku Abubakar da Peter Obi su goyi bayan Shugaba Tinubu.
Mambobin ƙungiyar gwamnonin babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP karkashin jagorancin Gwamna Bala Muhammed na Bauchi sun shiga ganawa da ministan Abuja.
Ministan harkokin birnin tarayya na Abuja, Nyesom Wike ya yi karin haske a kan abin da ya haddasa rigimar siyasar da ake fama da ita a halin yanzu a Ribas.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers, ya yi magana kan rashin jituwarsa da tsohon gwamnan jihar kuma ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta zargi gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, da kulla harin da aka yi yunkurin halaka ta a lokacin zaben da ya gabata.
Gwamnonin babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP sun tsara ziyartar Ministan babban birnin tarayya Abuja kan batun rikicin da ya ɓullo a jihar Ribas a makon nan.
Edwin Clark ya ce Shugaban majalisar dokoki, Rt. Hon. Martins Amaehwule ake so ya zama Gwamna, ya ce Nyesom Wike ya na kokarin canza Gwamna da karfi da yaji.
Siyasar Najeriya
Samu kari