Siyasar Najeriya
Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya magantu game da jita-jitar da ake yadawa kan cewa yana neman a bashi kujera a mulkin Tinubu da za a fara nan ba da jimawa ba.
Babbar kotun Makurɗi, jihar Benuwai ta shirya yanke hukuncin da ƙarar da aka shigar gabanta dmda nufin tsige shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Ɗakta Iyorcua Ayu.
Fitaccen lauya masanin doka Festus Ogun ya bayyana cewa doka bata bada damar dakatar da rantsar da Tinubu da ake shirin yi a 29 ga watan nan da muke ciki ba
Dambarwar da ake ta yi kan shugabanci a jam'iyyar LP ya ƙara tsananta, jam'iyyar reshen Kaduna ta nesanta kanta daga tsarin Apapa, ta dakatar da mutum uku.
Yayin da ake tunkarar rantsar da majalisar tarayya ta 10 a watan Yuni, Sanata Ali Ndume da Barau Jibrin sun hakura da neman kujerar shugaban majalisar dattawa.
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya ce ya hakura da kudirinsa na son zama shugaban majalisar dattawa sannan ya marawa Godswill Akpabio, tsohon minista baya.
Yayin da ake tunkarara ranar rantsarwa, jam'iyyar APC da shugaban ƙasa mai jiran gado, Bola Tinubu, sun yanke yadda shugabancin majalisa ta 10 zai kasance.
Rahotanni sun bayyana cewa sanata Akpabio, da wasu zababbun sanatocin jam'iyyar APC, sun sanya labule da Bola Tinubu a birnin Port Harcourt na jihar Rivers.
Abdullahi Umar Ganduje ya fadi wanda Gwamnonin APC suke goyon baya a zaben majalisa, ya ce babu wanda zai canza tsarin da suka fitowa jam’iyya mai mulki da shi.
Siyasar Najeriya
Samu kari