Siyasar Najeriya
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, na jihar Gombe ya rantsar da Farfesa Ibrahim Abubakar Njodi a matsayin babban sakataren gwamnatin jihar (SSG) a karo na biyu.
A wadanda za su iya karbar kujerar Abdullahi Adamu a APC akwai Sanata Tanko Umaru Almakura, wani na-hannun daman Bola Tinubu da kuma wani tsohon Gwamnan Filato.
Tsohon 'dan majalisa, Sanata Shehu Sani ya yi martani ga murabus din Abdullahi Adamu a matsayin shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa.
Masu amfani da shafukan sada zumunta sun ayyana sunan wanda ya dace da kujerar shugaban APC mai ci. A cewarsu babu wanda ya dace irin Abdullahi Umar Ganduje.
Jam'iyyar APC ta kasa ta sanar da nadin Abubakar Kyari a matsayin sabon shugaban riko na jam'iyyar. Hakan ya biyo bayan murabus da Abdullahi Adamu ya yi daga.
Jam'iyyar APC ta sake ɗage babban taron masu ruwa da tsaki da kuma taron majalisar zartarwa ta ƙasa (NEC) har sai baba ta gani bayan samun sauyin shugabanci.
Wasu daga cikin gwamnonin 1999 da suka zama gwamnoni tare da Shugaba Tinubu sun taɓa fuskantar shari'a inda aka ɗaure wasu kan zargin cin hanci da rashawa.
Mukaddashin shugaban APC na ƙasa, Sanata Abubakar Kyari, ya tabbatar da rahoton cewa Abdullahi Adamu da Sanata Iyiola Omisore sun yi murabus daga muƙamansu.
Rahotanni daga sakatariyar jam'iyya mai mulki da ke Abuja sun nuna cewa Sanata Iyiola Omisore, ya bari ɗaƙin taron gaggawa na APC ba tare da ya ve komai ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari