Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya bayyana cewa tsohon gwamna, Darius Ishaku, bai bar masa ko kwandala ba a asusun gwamnatin jihar gabanin miƙa masa mulki.
Damilare Abioro jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), ya yi sharhi kan dakatarwar da aka yi wa Dr. Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ba da umarnin jami'an tsaro su gaggauta ceto daliban da aka sace a jihar Zamfara kwanan nan don tabbatar da tsaro a jihar.
An ruwaito yadda kamfanin Dangote ya samu lambar yabon da ake ba kamfanoni masu tasiri sosai a Najeriya daidai lokacin da ake ci gaba da bayyana yabo gareshi.
Wike zai gyara Abuja yadda za a samu ci gaba inji wani jigon APC yayin tattaunawa da wakilin Legit. A cewarsa, ministan ba zai bata babban birnin kasar ba.
A wani rahoton da muke samu, na hannun daman Atiku ya ce, ya fahimci akwai karya da yaudara a mulkin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana.
Wani malamin jami'a ya bayyana yadda 'yan Najeriya ke cikin bakin tashin hankali bayan da gwamnatin Tinubu ta abyyana cire tallafin man fetur a kwanan nan.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisar dokokin jihar Legas ta bayyana sahihin wanda ya lashe zaɓe a mazaɓar Amuwo-Odofin II na ranar 18 ga watan Maris.
Matar Obasanjo ta bayyana kadan daga halayensa da kuma yadda suka rayu tare. Ta ce ya kasance mugun miji amma duk da haka ta san yadda ta yi maganinsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari