Siyasar Najeriya
Kotun koli ta kawo karshen taƙadda kan nasarar Gwamna Peter Mbah na jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Enugu da aka yi ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da Abdullahi Ganduje na cikin waɗanda aƙe ganin sun samu nasara mafi girma a fagen siyasar Najeriya a shekarar 2023.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana kujerun sanata Umahi da Giedam a matsayin babu kowa bayan sun karɓi mukamin minista.
Kotun kolin Najeriya ta kammala sauraron kowane ɓangare a karar da ɗan takarar gwamnan APC ya kalubalanci nasarar Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi.
Mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Kogi, Enema Paul, ya hakura ya yi murabus daga kan muƙaminsa saboda rashin lafiyar da yake fama da ita tun tuni.
A shekarar 2023 fastoci da dama sun yi hasashe kan abubuwan da suka ce Allah ya gaya musu za su faru. Sai dai a cikin hasashen na su akwai wadanda ba su faru ba.
Shekarar 2023 ta kafa tari sosai a bangaren siyasar Najeriya. Yan siyasa da dama sun sauya sheka gabannin babban zaben kasar domin cimma kudirinsu a siyasa.
Sanata Ibikunle Amosun ya maidawa Adams Oshiomhole martani mai zafi. Amosun ya zargi Sanata Adams Oshiomhole da karya da canza tarihi a kan rikicin APC.
Kayode Fayemi ya fadawa Abdullahi Ganduje abin da Bola Tinubu yake bukata. A cewar tsohon Gwamnan Ekiti, shugaban kasa bai bukatar zakin baki a Aso Rock.
Siyasar Najeriya
Samu kari