Siyasar Najeriya
Mambobin wasu jam'iyyu 1,648 ne suka sauya sheka zuwa NNPP a jihar Edo a ranar Alhamis 27 ga watan Yunin 2024 inda dan takarar gwamna, Azehme Azena ya karbe su.
Kungiyar matasan Arewa ta AYCF ta zargi ziyarar Rabiu Kwankwaso ga Nasir El-Rufai a matsayin kulle-kullen siyasa saboda zaben 2027 domin kifar da Bola Tinubu.
Sanata Natasha Akpoti ta bayyana cewa ta ɗauki matakin naɗa hadimai 100 domin raɗe raɗaɗin talauci ga mutanen mazaɓar Kogi ta Tsakiya, ta sa masu albashi.
Gwamnatin jihar Ribas ya bayyana cikakken bayanin wanda ake zargi da dasa bam lokacin zanga zanga a kusa da wani babban Otal a Fatakwal ranar Talata.
Rikici ya barke tsakanin masu nadin sarki a yankin Ofe da ke karamar hukumar Ose a Ondo inda suka koka kan yadda ake kokarin ƙaƙaba musu wani a matsayin sarki.
Rahotanni sun bayyana cewa kakakin majalisar jihar Edo ta kori wata 'yar majalisa daga zauren majalisar saboda ta yi shigar da ke nuna tsiraicinta.
Mataimakin shugaban jam'iyyar Labour Party (LP), Ayo Olorunfenmi, ya bayyana cewa a jam'iyyar ne kadai Peter Obi zai samu nasarar lashe zaben shugaban kasa na 2027.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya yi zargin cewa waɗanda ke faɗi tashin ganin an sa dokar ta baci ne suka ɗauki nauyin taƴar da bam a Fatakwal.
Ranar Jumu'a, 5 ga watan Yuli, 2024 babbar kotun tarayya mai zama a Abuja za ta fara sauraron ƙarar da APC ta Arewa ta Tsakiya ke neman a sauke Ganduje.
Siyasar Najeriya
Samu kari