Siyasar Najeriya
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta yi martani mai zafi kan shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC) bisa yadda yake yi mata katsalandan a cikin al'amuranta.
Daniel Bwala wanda a baya ya rike mukamin kakakin kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa, ya ce bai yi nadamar goyon Atiku da jam'iyyar PDP ba a zabeɓ 2023.
Bangaren siyasa na kungiyar NLC ya bukaci shugaban jam'iyyar Labour Party na kasa (LP), Julius Abure, da ya yi murabus daga mukaminsa na shugabancin jam'iyyar.
Tsohon mai magana da yawun rusasshen kwamitin kamfen Atiku/Okowa na PDP, Daniel Bwala ya ce saida Najeriya sannan ƴan siyasa za su sanu fagen fafatawa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa akwai wasu rukunin mutane biyu da suka koma yaƙarsa saboda ya cire tallafin man fetur a Najeriya.
Wasu jagororin matasa a jihar Ribas sun ɗiga ayar tambaya kan shugaban APC na jiha da wasu kusoshi, sun ce suna kulla makircin sauke Gwamna Fubara daga mulki.
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin Kano ta yi fatali da ƙarar da aka nemi haramtawa Abba Kabir Yusuf naɗa kwamitocin riƙo kwarya a kananan hukumomi 44.
Duk da cewa babu wata doka a Najeriya da ta hana tsofaffin gwamnoni neman zama sanatoci, amma manazarta na ganin kamar sun mayar da abun al'adar su.
Kwamishinan ayyuka na jihar Ribas, Dakta George-Kelly Alabo ya yi murabus daga kan muƙaminsa domin karɓan tayin mukamin da shugaban ƙasa ya masa.
Siyasar Najeriya
Samu kari