Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban APC, Lukman Salihu ya bukaci Peter Obi, Atiku Abubakar da Rabi'u Kwakwaso su hada kai wajen kawo karshen mulkin Bola Tinubu a 2027.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada, Alhassan Ado Doguwa, ya lashi takobin sanyawa jam'iyyar APC ta yi nasara a Kano a zaben 2027.
Bashir El-Rufai ya yi martani kan batun cewa mahaifinsa zai yi hadaka da Peter Obi na jam'iyyar Labour domin tunkarar babban zaben 2027 da ke tafe.
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin samar da gidaje karkashin 'Renewed Hope'. Mun kawo matakan mallakar gida a wannan tsarin.
Tsohon gwamna Kano, Malam Ibramin Shekarau ya buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da tawagarsa su sake zama kan matakan da ya ɗauka tun da ya hau mulki.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanga ya bukaci gwamnatin tarayya ta zauna da masu zanga zanga kuma ta saurari kokensu domin ba su saɓawa doka ba.
Tsohon shugaban ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo ya shiga taron sirri da ƴan majalisar wakilan tarayya shida a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yau Juma'a.
Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa, Ned Nwoko, ya lashi takobin daukar matakin shari'a kan masu yada karya a kansa, yayin da ya karyata rahoton cewa ya mutu.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya musanta cewa gwamnatin tarayya ta rabawa jihohin tallafin N470bn domin faɗaɗa tallafin rage raɗaɗi ga ƴan Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari