Siyasar Najeriya
Wasu allunan da ke tallata shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun fara bayyana a birnin tarayya Abuja. Ana tallata Tinubu ne domin zaben 2027 da ke tafe.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani kan kalaman da tsohon mataimakin shugabanta na kasa, Salihu Lukman, ya yi. Ta ce shi ma ya gaza.
Gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Ahmed Aliyu Sokoto ya ba da tabbacin gudanar da sahihin zaben kananan hukumomi a jihar. Ya bukaci 'yan adawa su shiga zaben.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi martani kan kalaman da Rabiu Musa Kwankwaso ya yi na cewa ta mutu. PDP ta ce Kwankwaso baya da tasiri a siyasance.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Edo, Monday Okpebholo ya tafka kuskure yayin kamfen da aka gudanar a karamar hukumar Ovia ta Arewa ana daf da zabe.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta zaben shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta musu murus gaba daya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya yabawa Kungiyar LND da Malam Ibrahim Shekarau ke jagoranta da aka kafa domin kawo sauyi a Najeriya.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe. Kwankwaso ya ce zai yi nasara.
Jam'iyyar APC reshen jihar Anambra ta sanar da cewa ba za ta shiga cikin zaben kananan hukumomin da za a gudanar a jihar ba. Ta dauki matakin zuwa kotu.
Siyasar Najeriya
Samu kari