Siyasar Najeriya
Babbar kotun jihar Kogi mai zama a Lokoja ta hana hukumar yaƙi da rashawa EFCC kamawa, tsarewa da gurfanar da tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello.
Shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na karamar hukumar Dawakin Tofa a jihar Kano, sun musanta cewa akwai hannunsu a cikin dakatar da Ganduje.
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo, ya isa gidan magabacinsa, Yahaya Bello da ke Abuja sakamakom mamayar da jami'an hukumar EFCC suka kai maa har gida.
Jam'iyyar APC ta ce ta hanyar damfara aka samu umarnin babbar kotun jihar Kano wadda ta tabbatar da dakatar da Ganduje, don haka ba zai yi aiki ba.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun kwace iko da hedkwatar jam"iyyar PDP da ke birnin tarayya Abuja, sun tabbatar da cikakken goyon baya ga Wike da Damagum.
Wata babbar kotu da ke zamanta a birnin Kano ta tabbatar da dakatarwar da aka yi wa Abdullahi Umar Ganduje, daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na mazabar Gaduje za su kai ziyara ga shugaban jam'iyyar na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, a Abuja.
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu ƙaruwa a jihar Ondo yayin da Gwamna Aiyedatiwa ke ci gava da yawon rokon mambobin APC arziki su zaɓe shi ranar Asabar.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta karyata batun dakatar da shugabanta na kasa, Abdullahi Umar Ganduje. Ta dauki mataki kan masu hannu a ciki.
Siyasar Najeriya
Samu kari