Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC ta kwato babban ofishinta da PDP ta kwace tsawon shekaru hudu a jihar Edo. Shugaban APC ya ce za su cigaba da tsare kadarorin jam'iyyar.
Gwamnan Ondo ya ayyana ranar hutu don zaben kananan hukumomi, yayin da PDP ta janye saboda rashin amincewa da hukumar ODIEC. ‘Yan sanda sun takaita zirga-zirga.
Gwamnatin Bauchi ta zargi shugaba Bola Tinubu da amfani da ministoci domin ruguza 'yan adawa a zaben 2027. Bala Mohammed ya karyata zargin Yusuf Tuggar.
Rikicin PDP a jihar Ribas ya ƙara tsananta bayan hukuncin da babbar kotu ta yanke, an sake samun sabon shugaban jam'iyya na rikon kwara, ya caccaki Wike.
Da safiyar Laraba bayan fara zaman kotun sauraron kararrakin zaben gwamna a Edo, an jiyo karar harbe-harben bindiga, lamarin da ya tada hankulan lauyoyi da alkalai.
Jagora a jam'iyyar hamayya ta PDP, Kola Ologbodinya ya bayyana cewa kujerar shugabancin jam'iyyar da Ambasada Umar Damagun ke kai ba ta shi ba ce.
Zaben shekarar 2027 na kara kusantowa yayin da aka shiga sabuwar shekarar 2027. Akwai gwamnonin da ake rade-radin za su iya sauya sheka kafin zuwan lokacin.
Wata kungiya ta fara tone tone kan maganar takarar gwamnan Legas da aka ce dan Tinubu, Seyi Tinubu ya cancanta a 2027. Kungiyar ta ce ba dan jihar Legas ba ne.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Ebonyi ta zaɓi Chidiebere Egwu a matsayin wanda zai maye gurbin mataimakin shugabanta na dhiyyar Kudu maso Gabas, Ali Odefa.
Siyasar Najeriya
Samu kari