Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC ta samu koma baya a jihar Ondo bayan mambobinta sama da 200 sun sauya sheka zuwa PDP. Sun fadi dalilinsu na ficewa daga jam'iyyar mai mulki.
Jagoran NNPP na kasa kuma tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce PDP ta mutu a harkar siyasa yayin da APC ta ba mutane kunya.
A wannan labarin, za ku ji tsohon gwamnan Binuwai, Cif Samuel Ortom ya bayyana cewa mahaliccinsa ya ba shi muhimmin sako kan takara a shekarar 2027.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi magana kan matsalolin da suka yiwa jam'iyyar PDP katutu a kasar nan. Gwamnan ya bukaci a daina kalamai masu kaushi.
Gwamna Malam Uba Sani ya ce sauya sheƙar ƴan siyasa sama da 200,000 daga PDP zuwa APC ya nuna yadda gwamnatinsa ta karbu a wurin maZauna jihar Kaduna.
Duk da cewa tarihi ya nuna cewa a kasashe masu tasowa kamar Najeriya, mata na fuskantar matsaloli da dama wanda ke hana su bada gudunmawa ta fuskar siyasa ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa ko kadan ba zai yi ritaya daga siyasa. El- Rufai ya ce zai dawo a shekarar 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya kalubalanci tsofaffi da shugabannin Kaduna na yanzu, ya ce a shirye yake ya rantse da Alƙur'ani mai tsarki.
Shugaban wata ƙungiyar matasan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya ce surutun minustan Abuja, Nyesom Wike ya fi aikinsa, don haka ya buƙaci Tinubu ya kore shi.
Siyasar Najeriya
Samu kari