Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara ta tabbatar da dakatar da mamba mai wakiltar Kaura Namoda da Birnin Magaji, Aminu Sani Jaji kan zargin cin amana.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce ya yi nasarar kan abokan gaba a jihar da suke neman kawo masa cikas a cikin gwamnatinsa a wannan hali.
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce rigingimun siyasar jihar Rivers ba su ɗauke masa hankali daga aikin da shugaban ƙasa Tinubu ya ɗora masa ba.
Jam'iyyun adawa a Najeriya irinsu NNPP, AFGA, ADC sun yi taron hadaka domin shirin kawar da APC a zaben 2027. An gudanar da taron ne a jihar Kaduna.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen babban zaɓen 2027, jam'iyyar PDP tay yi rashin babban jigo yayin da Oyedukon, tsohon mataimakin shugaba ya koma APC.
Shugaban masu tsawatarwa a Majalisar Dattawa, Ali Ndume ya fadi dalilin da yasa yan siyasa ke satar kudin al'umma inda ya ce suna rabawa da ƴan mazabarsu ne.
Sanata Michael Onunkun wanda ya wakilci Ondo ta Yamma a jamhuriya ta biyu a Najeriya, ya rasu yana da shekaru 98 a duniya a jiya Laraba 15 ga watan Mayu.
Za a ji Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da aniyarta na fara amfani da kudaden yan fansho domin ayyukan gina kasa. Sai dai Atiku Abubakar ya soki kudurin.
Yayin da rikici ke ƙara ƙamari tsakanin ministan Abuja da Gwamna Siminalayi Fubara, kwamishinan sufuri, Jacobson Nbina, ya yi murabus daga muƙaminsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari